Yan jihohi masu arzikin man fetur
Hukumar NBS ta fitar da rahoton tattalin arzikin Najeriya na zango na uku na 2024. NBS ta ce an samu karuwar GDP da kaso 3.45 wanda ya zarce 2.54% da aka samu a 2023
Kamfanin man fetur na kasa (NNPCL) ya ce Najeriya na samar da gangar danyen man fetur sama da ganga 1.8 a kullum kuma ana sa ran zai karu kafin karshen shekara.
Yayin da yan kasa ke kuka da karancin fetur, jami’an hukumar kwastam sun damke masu safararsa zuwa kasar waje wanda ya kai lita 67,000 kuma kudin ya kai N84m.
Kungiyar yan kasuwar man fetur ta Petroleum Products Retail Outlets Owners Association of Nigeria (PETROAN) ta ce za ta ci gaba da sayo fetur a kasashen waje.
Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa an sace kimanin ganga miliyan 7.68 na danyen mai a shekarar 2023. Hukumar NEITI ta ba kungiyoyin fararen hula muhimman shawarwari.
Akwai matatu a kasahen duniyan da yanzu babu tamkarsu wajen tace danyen mai. Dangote ya na cikin matatun mai mafi girma da ake ji da su a kasashen duniya.
Jihohi masu arzikin man fetur sun samu rabanon N341.59bn a watanni shida na shekarar 2024. Jihar Delta ce ta fi kowace jiha samun rabanon albarkatun man fetur.
Mutanen yankin Neja Delta sun caccaki Bola Tinubu kan zargin rusa musu ma'aikata. Wasu daga cikinsu sun yi madalla da rusa ma'aikatar da Bola Tinubu ya yi.
Kamfanonin NNPCL da Chevron sun yi nasarar hakar wata rijiyar mai da aka samu alheri a Yammacin Neja Delta da ke Kudancin kasar domin inganta Najeriya.
Yan jihohi masu arzikin man fetur
Samu kari