Yan jihohi masu arzikin man fetur
Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya bar Najeriya. Ya nufi Dubai domin kaddamar da wata cibiya adana mai. Kamfanin Najeriya ne ya mallaki cibiyar.
Bayan kifar ga gwamnatin Bashar Al' Assad a Siiya an an samu saukin farashin man fetur a duniya. 'An fara gyara wuraren man fetur bayan kifar da Assad.
Yarjejeniyar IPMAN da matatar Ɗangote ta fara aiki. Matatar ta fara sayarwa ƴan kasuwa fetur kai tsaye. Sai dai har yanzu ana sayen fetur ta hannun wani kamfanin.
Yayin da ake ta ce-ce-ku-ce, rundunar sojojin Nigeriya ta bayyana dalilin tsare wani matashin dan jarida mai binciken kwa-kwaf, Fisayo Soyombo a Rivers.
Kungiyar dlillalan fetur ta fara nazarin farashin NNPCL. Kamfanin mai na kasa ya sanar da farashin fetur da za a sayar ga yan kasuwa daga matatar Fatakwal.
Mutanen Rivers sun zargi NNPCL da amfani da tsohon mai a matsayin wanda aka tace a matatar Fatakwal. Mutanen sun ce an boye gaskiya ga yan Najeriya.
Jama'a sun fara bayyana mamakinsu bayan matata Dangote ta tallata man fetur da ta ke cewa, wanda ta ce ya na da inganci da sauki kuma mai kyau ga muhalli.
Kungiyar dillalan man fetur ta IPMAN ta bi jerin wasu daga cikin yan kasar nan wajen yin murna da gyara matatar mai ta Fatakwal, tare da fadin yadda za ta taimaka.
'Yan kasuwar mai sun nuna farin cikin dawowar matatar Fatakwal inda suka ce akwai yiwuwar farashin fetur ya sauka saboda gasa da kuma wadatar man a kasuwa.
Yan jihohi masu arzikin man fetur
Samu kari