Yan jihohi masu arzikin man fetur
A labarin nan, za a ji sojojin Amurka da na Iran na ci gaba da aikin tare jiragen mai da ke ƙoƙarin wuce wa ta mashigar ruwan Hormuz, Wanda ya daga farashin fetur.
A labarin nan, za a ji cewa matatar Dangote ta samu nasarar fara hako danyen mai daga cikin rijiyr mai mallakin Alhaji Aliko Dangote a Neja Delta.
A labarin nan, za a ji cewa matatar Dangote ta so samawa kasuwarsn fetur a Najeriya sauki bayan ta sanar da rage farashin litar mai daga bakin teku.
A labarin nan, za a ji cewa masu ruwa da tsaki a bangaren man feur sun fara gargadin cewa idan lamurra suka rincabe, litar man fetur zai kai N2000.
A labarin nan, za a ji cewa umarnin da Tinubu ya bayar na tilastawa NNPCL mika kudin da ake samu ga asusun tarayya kai tsaye zai yi wa gwamnatoci dadi.
A labarin nan, za a ji cewa Femi Otedola ya bayyana farin ciki da matatar Dangote ta kai matakin tace gangar man fetur 650,00 a kowace rana kamar yadda aka tsara.
Wasu takardun FBI sun fallasa yunƙurin Jeffrey Epstein na cinikayyar danyen mai a Najeriya, tare da shakku kan yarjejeniyar da ta shafi manyan mutane.
A labarin nan, za a ji cewa kamfanin mai na kasa, NNPCL ya fara sayar da man fetur a sabon farashi bayan matatar Dangote ta sanar da kara farashi.
Gwamna Dapo Abiodun na jihar Ogun ya sanar da cewa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya amince da aikin hako man fetur a Tsibirin Tongeji da ke Ipokia a Ogun.
Yan jihohi masu arzikin man fetur
Samu kari