
Yan jihohi masu arzikin man fetur







Gwamnatin Bola Ahmed Tinubu ta ƙara jaddada kudirinta na tabbatar da kawo ƙarshen shigo da tataccen man fetur daga waje, ta ce matatun mai zasu ci gaba da aiki.

'Yan sanda a kasar Burtaniya na tuhumar tsohuwar ministar man fetur, Diezani Alison-Madueke da cin hanci da rashawa kan karbar kwantiragin miliyoyin Daloli.

Yankin Kudu maso Kudu na Najeriya yana da albarkatun man fetur wanda ke samarwa da ƙasar nan kuɗaɗen shiga. Sai dai mutanen yankin na rayuwa cikin talauci.

Litar man fetur ya na shirin sake tashi daga N620 zuwa N720 a gidajen man Najeriya. Tashin Dala zuwa kusan N950 a kasuwar canji zai shafi farashin gidajen mai.

Gamayyar kungiyoyin 'yan ƙwadago NLC da TUC z sun sha alwashin tsunduma yajin aiki na gama-gari muddun aka ƙara farashin litar man fetur fiye da yadda ake said.

An bayyana jerin sunayen ƙasashe 10 na Afrika da suka fi kowace ƙasa shan man fetur a kan farashi mafi sauƙi. Najeriya duk da irin halin da take ciki, ta samu.

Za a ji cewa farashin man fetur da ake siyarwa N617 a yanzu zai ƙara tashi. Shugaba Bola TInubu ne ya cire tallafin farashin mai a ƙasar tun da ya hau mulki.

Kasar Nijar ta yi iyaka da Najeriya ta garuruwa irinsu Jibia, Illela, Baure, Kamba a Arewa. Saboda haka ne Bola Ahmed Tinubu ya kira wasu Gwamnoni zuwa taro.

Kungiyar dillalan man fetur mai zaman kanta ta Najeriya (IPMAN), ta ce karɓar na goro da jami'an DSS na 'yan sanda ke yi a hannun masu jigilar man fetur na dag.
Yan jihohi masu arzikin man fetur
Samu kari