
Yan jihohi masu arzikin man fetur







Sabon shugaban kasar Najeriya Bola Tinubu, ya sanar da cire tallafin man fetur jim kadan bayan karbar rantsuwar fara aiki. Masana na ganin akwai alfanu da za a.

Farashin man fetur ya fara lulawa sama tun kafin Bola Ahmed Tinubu ya gano kujerarsa a Aso Rock, hakan ya yi sanadiyyar a daina saida mai a kan N195 zuwa N210.

Wata kungiya ta matasan arewa ta nuna rashin yardar da shirin da FG ke yi na dena biyan tallafin mai. Kungiyar ta ce hakan zai kara wahalar da talaka ke sha.

Gwamnati tayi nisa wajen shirye-shirye-dakatar da biyan tallafin fetur. Bankin Duniya ya ba Gwamnatin Najeriya $800m da za ayi amfani da su bayan cire tallafi.

An gano rijiyoyin man fetur a Arewa, ana ci gaba da bincike don gano saura. Yanzu haka an fara ba jihar Kogi kudin albarkacin man fetur da aka fara hakowa.

A dalilin canjin Naira da CBN ya yi, Gwamnati ta jawo Kamfanoni miliyan 25 sun mutu. Bayan tsawon makonni ba a san inda aka dosa ba, an dawo da tsofaffin kudi.
Yan jihohi masu arzikin man fetur
Samu kari