Yan jihohi masu arzikin man fetur
A labarin nan, za a ji cewa masu ruwa da tsaki a bangaren man feur sun fara gargadin cewa idan lamurra suka rincabe, litar man fetur zai kai N2000.
A labarin nan, za a ji cewa umarnin da Tinubu ya bayar na tilastawa NNPCL mika kudin da ake samu ga asusun tarayya kai tsaye zai yi wa gwamnatoci dadi.
A labarin nan, za a ji cewa Femi Otedola ya bayyana farin ciki da matatar Dangote ta kai matakin tace gangar man fetur 650,00 a kowace rana kamar yadda aka tsara.
Wasu takardun FBI sun fallasa yunƙurin Jeffrey Epstein na cinikayyar danyen mai a Najeriya, tare da shakku kan yarjejeniyar da ta shafi manyan mutane.
A labarin nan, za a ji cewa kamfanin mai na kasa, NNPCL ya fara sayar da man fetur a sabon farashi bayan matatar Dangote ta sanar da kara farashi.
Gwamna Dapo Abiodun na jihar Ogun ya sanar da cewa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya amince da aikin hako man fetur a Tsibirin Tongeji da ke Ipokia a Ogun.
Kasafin kudin jihohin Najeriya na 2026 ya nuna yadda Lagos ta zarce Kano da ninki uku, tana mai dora hankali kan ci gaban hanyoyi, lafiya da ilimi.
Attajirin dan kasuwa a Afirka, Alhaji Aliko Dangote, ya yi wasu zarge-zarge game da badalakar cin hanci da rashawa da ya alakanta da hukumomin NMDPRA da NUPRC.
A labarin nan, za a ji cewa duk da raguwar harajin kaya na VAT da aka samu, kwamitin FAAC ya raba kason Shugaban Ƙasa, gwamnoni da Ciyamomi na Nuwamba.
Yan jihohi masu arzikin man fetur
Samu kari