Yan jihohi masu arzikin man fetur
A labarin nan za a ji cewa Alhaji Atiku Abubakar ya kafa hujja da wasu bayan hukumar NNPCL wajen tuhumar gwamnatin Bola Tinubu kan matatun man Najeriya.
A labarin nan za a ji cewa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya dauki alkawarin fitar da wasu tsare-tsare da za su farfado da matatun Najeriya da suka dade ba aiki.
A labarin nan za a ji cewa hukumar kula da man fetur ta kasa ta ankarar da masu neman aiki a NUPRC da su kula da wasu sababbin yan damfara da suka shigo gari.
A labarin nan za a ji cewa wasu daga cikin yan kasuwar man fetur a Najeriya sun yi kuka da yadda ake zargin NMDPRA da nuna son kai a rabon lasisin shigo da mai.
A labarin nan, za a ji farashin ganagar mai a Najeriya ya yi tashin gwauron zabo a karon farko tun bayan fara yakin Gabas da Tsakiya da Amurka da Iran su ka tsonao.
Hukumar NUPRC ta buɗe fagen takara don ba da lasisin hakar mai da iskar gas a Nijeriya! Kamfanoni da dama na gaba-da-gaba don samun tubalan mai guda 50
A labarin nan, za a ji cewa sabon matakin da matatar mai ta Dangote na sayar da man fetur da Dala ya fara firgita yan kasuwar man fetur a aNajeriya.
An ba kamfanoni lasisin shigo da mai domin a samu sauki, amma watakila karin kudin man fetur ya zama dole domin ‘yan kasuwa sun canza farashi a tashoshin mai
Dangote ya sauya tsarin sayar da albarkatun mansa, ya dakatar da amfani da Naira kuma ta mayar da dukkan cinikayyar man fetur dizal da man jirgi zuwa dalar Amurka.
Yan jihohi masu arzikin man fetur
Samu kari