Yan jihohi masu arzikin man fetur
Muhammadu Buhari ya kaddamar da aikin hako mai a rijiyoyin Kolmani da ke tsakanin Bauchi da Gombe. Sanatan PDP ya ce an gamu da tsaiko a aikin, amma za a cigaba.
Idan an gama komai, za a iya tace gangunan danyen mai 60, 000 a rana, amma ba dole a samu saukin farashi ba,‘yan kasuwa sun hango tashin farashin fetur.
An bayyana jihohin Najeriya da suka fi arahar man fetur yayin da ake ci gaba da tsadar man fetur a kusan duk fadin kasar nan. An bayyana dalilin samun saukin.
Daga sanar da cewa matatar man Dangote ta fara aiki, wasu sassa uku na rukunin kamfanonin ya samu karuwar daraja ta naira biliyan 513.69 a ranar Litinin.
Aliko Dangote ya godewa shugaban kasa Tinubu bisa goyon baya, kwarin guiwa da shawarwarin da ya bayar wajen ganin an aiwatar da aikin matatar man Dangote.
Rahotanni sun nuna cewa an fara tace danyen mai a matatar man fetur ta Dangote da ke Legas, hakan na zuwa ne bayan NNPCL ya kai wa matatar danyen mai sau biyar.
An yi shekara da shekaru, babu abin da NNPCL yake samu sai asara. A shekarar da ta wuce watau 2022, kamfanin NNPC Ltd ya samu ribar fiye da Naira Tiriliyan 2.5.
Majalisar Dinkin Duniya ta yi hasashen cewa farashin man fetur zai karye a shekarar 2024, ‘yan kasuwa da NNPC sun ce babu wani shiri na kara farashin man fetur.
‘Yan kasuwar man fetur sun sake fitowa domin jaddada matsayarsu dangane da shirin kara farashin man fetur da ake yayatawa. Sun ce babu za a kara kudin man fetur ba.
Yan jihohi masu arzikin man fetur
Samu kari