Yan jihohi masu arzikin man fetur
A watan Yunin 2025, sayar da man fetur ya ragu zuwa lita biliyan 1.44, yayin da jihar Legas ta fi kowa samun man. NMDPRA ta ce za ta inganta rarraba mai a ƙasar.
Gwamnan jihar Kogi, Ahmed Usman Ododo ya bayyana shirin jihar na hako danyen mai tare da hadin gwiwar masu zuba jari. Tun a 2022 aka gano danyen mai a Kogi.
A labarin nan, za a ji cewa hadisin shugaban ƙasa, Daniel Bwala ya ce babu wani gwamna a Najeriya da zai ce baya samun wadataccen kuɗin aiwatar da ayyuka.
Kamfanin man Najeriya na NNPCL ya sanar da cewa ya hako rijiyoyin man fetur 4 a Kolmani a kokarin cigaba da hako man fetur a Arewacin Najeriya a Gombe da Bauchi.
A labarin nan, za a ji cewa jama'a sun ce bai dace NNPCL ya riƙa murnar cikar Bayo Ojulari kwanaki 100 a shugabancin kamfanin ba saboda ba su ga abin da ya yi ba.
Kamfanin man fetur a Najeriya (NNPCL) ya rage farashin mai zuwa N890 daga N895 da ke sayarwa a birnin tarayya Abuja, bayan ragewa a makon da ya gabata.
A labarin nan, za a ji yadda matatar man Dangote ta fusata bayan ta gano ana yaudarar jama'a wajen sayar masu da fetur da aka samu da sauki a farashi mai tsada.
A labarin nan, za a ji cewa shugaban rukunin kamfanin Dangote, Alhaji Aliko Dangote ya bayyana aniyarsa na gina tashar ruwa mafi girma a Najeriya a jihar Ogun.
Yayin da ake ta bikin babbar sallah a Najeriya, yan kasuwar man fetur sun rage farashin litar mai don jawo hankalin masu saya da ƙara gasa a kasuwa.
Yan jihohi masu arzikin man fetur
Samu kari