Yan jihohi masu arzikin man fetur
A labarin nan, za a ji cewa kungiyar kwadago ta TUC ta bayyana rashin amincewa da harajin 5% da gwamnatin tarayya ke shirin kakaba wa kayan man fetur.
Legit Hausa ta tattaro bayanai game da tasirin matatar man Dangote ga tattalin arzikin Najeriya da kuma irin kalubalen da tasirin ke fuskanta a Kudu da Arewa.
A labarin nan, za a ji yadda jama'a su ka shiga mawuyacin hali bayan ƴan bindiga sun mai farmaki kan wani gida da ke cikin birnin Katsina tare da kwashe ƴan gidan.
NNPCL ya ce ya gano cewa akwai kungiyoyin kasashen waje da ke da hannu a satar man Najeriya, yana mai cewa haɗin kai da hukumomin tsaro, ya sa samar da mai ya karu.
FAAC ta raba N2.001trn ga gwamnati, jihohi da ƙananan hukumomi; tarayya ta samu N735.081bn, jihohi N660.349bn, kananan hukumomi sun tashi da N485.039bn.
A watan Yunin 2025, sayar da man fetur ya ragu zuwa lita biliyan 1.44, yayin da jihar Legas ta fi kowa samun man. NMDPRA ta ce za ta inganta rarraba mai a ƙasar.
Gwamnan jihar Kogi, Ahmed Usman Ododo ya bayyana shirin jihar na hako danyen mai tare da hadin gwiwar masu zuba jari. Tun a 2022 aka gano danyen mai a Kogi.
A labarin nan, za a ji cewa hadisin shugaban ƙasa, Daniel Bwala ya ce babu wani gwamna a Najeriya da zai ce baya samun wadataccen kuɗin aiwatar da ayyuka.
Kamfanin man Najeriya na NNPCL ya sanar da cewa ya hako rijiyoyin man fetur 4 a Kolmani a kokarin cigaba da hako man fetur a Arewacin Najeriya a Gombe da Bauchi.
Yan jihohi masu arzikin man fetur
Samu kari