Gwamnan Jihar Sakkwato Aminu Waziri Tambuwal
Gwamna Ahmed Aliyu na jihar Sakkwato ya bayyana cewa wanda ya gada ya miƙa masa ragamar mulki babu ko naira ɗaya a asusun gwamnati, duƙ da haka ya yi aiki.
Gwamnatin Edo ya ce abin takaici da bakin ciki ne yadda Gwamnatin Tarayya ta ke so ta rufe al’umma baki a tsadar rayuwar da ake yi bayan cire tallafin fetur.
Gwamnan Katsina ya dauko matashi, Abdulrahim M. Ma’aji da ya yi karatu a Sudan domin ya zama Likitansa. An kafa jami’ar da ya yi karatu da Ibn Sina ne a 2000.
Gwamna Nasiru Idris ya bada sanarwar korar Babangida Sarki daga cikin Hadimansa. Ahmed Idris ya yi magana a madadi, yana mai jan-kunne ga masu katabora a salula
Da Gwamnan jihar Sokoto watau Ahmad Aliyu ya shigo ofis a jiya, bai samu kowa ba sai ma’aikata 3, nan-take ya ce a rufe kofar shigowa, aka bar jami'ai a waje.
Gwamna Ahmad Aliyu na jihar Sokoto, ya kafa wani kwamiti da zai binciki wasu daga cikin ayyukan da gwamnatin baya ta Alhaji Aminu Waziri Tambuwal ta gudanar.
A makon nan za a san wadanda za su zama shugabannin masu rinjaye, marasa rinjaye, da masu tsawatarwa. Neman mukaman nan ya raba kan Sanatoci a Majalisar Dattawa
Rayuwar Lauyoyi da shaidun jam’iyyar PDP a zaben Gwamnan Sokoto su na fuskantar barazana. Sa’idu Umar na shari’ar da Ahmad Aliyu, Jam’iyyar APC a kan zaben 2023
Makonni bayan ya karbi mulki, sabon Gwamnan Taraba ya shirya yin bincike a jihar. Wannan kwamitin binciken ya na karkashin jagorancin Mista Polycarp Iranius ne
Gwamnan Jihar Sakkwato Aminu Waziri Tambuwal
Samu kari