
Gwamnan Jihar Sakkwato Aminu Waziri Tambuwal







A yammacin Alhamis za a zauna domin Gwamnan CBN, Godwin Emefiele zai yi wa Gwamnoni bayanin canza kudi da kaidi kan kudin da mutum zai iya cirewa a kullum.

Gwamna Aminu Tambuwal na jihar Sokoto ya ja hankalin matasa da kada su kuskura su bari yan siyasa su yi amfani da su a matsayin yan daban siyasa gabannin 2023.

Gwamna Aminu Tambuwal na jihar Sakkwato ya yi alkawarin cewa dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar PDP, Atiku Abubakar zai inganta tsarin siyasar Najeriya.

Darakta janar na kwamitin yakin neman zaben Atiku Abubakar, Gwamna Aminu Tambuwal ya ce dan takarar shugaban jasar na PDP zai bude boda idan ya ci zabe a 2023.

Gwamnan jihar Sokoto, Aminu Waziri Tambuwal, ya bayyana lokacin da jam'iyyar PDP zata ɗauki mataki kan gwamna Wike na jihar Ribas da sauran ƴan tawagar G5.

Gwamnoni irinsu Samuel Ortom, David Umahi, AbdulRahman AbdulRazaq, Solomon Lalong, Dapo Abiodun da Nyesom Wike sun maida martani ga kalaman Muhammadu Buhari.
Gwamnan Jihar Sakkwato Aminu Waziri Tambuwal
Samu kari