Gwamnan Jihar Katsina
Gwamnan jihar Katsina, Malam Dikko Umaru Radda, ya umarci dukkanin jami'an gwamnatinsa da masu rike da mukaman siyasa su bayyana kadarorinsu ga hukumar CCB.
Jami'ar Musulunci ta Al Qalam da ke jihar Katsina, ta ce akwai dalibanta mata guda biyu da aka yi garkuwa da su a ranar Litinin, kuma ana kokarin ceto su.
Gwamna Malam Dikko Umaru Radda ya aika da saƙon ta'aziyya ga iyalan waɗanda suka mutu sakamakon hatsarin mota mallakin gwamnatin jihar Katsina KTSTA.
Wasu tsagerun ƴan bindiga sun yi ajalin mutum biyu yayin da suka ƙona wata mota da ta ɗauko kayan ɗakin amare a kan titin Jibia zuwa Batsari a Katsina.
An yi gwamnonin da suka dare mulki saboda hukuncin kotu, rasuwa ko tsige masu mulki. Rahoton nan ya tattaro wadanda suka samu mulki a sakamakon hukuncin kotun koli
Wasu miyagun yan bindiga sun mamayi ayarin motocin masu zuwa cin kasuwar Yantumaki a karamar hukumar Dansadau ta jihar Katsina, sun halaka mutum shida.
Gwamna Dikko Radda na jihar Katsina ya amince da dakatar da wani ma’aikacin karamar hukumar Malumfashi, Usman Iliyasu daga aikin sa, bisa zargin siyar da filaye.
Gwamnatin jihar Katsina ta tallafawa manoma 2,040 da kayan noman rani da suka hada da injinan ban ruwa a wani shiri da take yi na bunkasa sana'ar noman rani a jihar.
Muhammadu Buhari, gwamna da Sarakunan jihar Katsina za su zo taron da za ayi a Katsina. Tsohon shugaban Najeriya zai jagoranci yaki da shaye-shaye a Katsina.
Gwamnan Jihar Katsina
Samu kari