Gwamnan Jihar Katsina
A labarin, za a ji cewa hadimin gwamnan jihar Katsina, Alhaji Abdul’aziz Maituraka, ya bayyana dalilan da zai sa Bola Tinubu da Dikko Radda su sake cin zabe.
Malumfashi, Funtua da Bakori sun rattaba hannu kan yarjejeniyar zaman lafiya da ‘yan bindiga domin kawo ƙarshen hare-hare da sace-sace a Katsina.
An tattara tarihin mutane sama da 100 da suka bayar da gudumawa wajen raya kasa a jihar Katsina. Muhammadu Buhari da Umaru Musa Yar'aduna na cikinsu.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin jihar Katsina ta gano wasu ma'aikatan bogi da a ke karbe albashin ma'aikata fiye da daya, da kuma kin zuwa aiki.
Tsohon Ministan Sadarwa, Farfesa Isa Ali Pantami ya mika lambar yabo ga Gwamna Dikko Radda na jihar Katsina a taron shugabannin gobe da aka shirya a Abuja.
An tabbatar da rasuwar Sarkin Ruman Katsina wanda shi ne Hakimin Batsari, Alhaji Tukur Ma’azu bayan fama sa doguwar rashin lafiya, yana da shekaru 74.
Dr Ibrahim Jalo Jalingo a bukaci gwamna Radda ya shirya mukabala da dan kala kato, Yahaya Masusuuka kamar yadda aka yi da Abduljabbar a Kano lokacin Ganduje
Shugaban ƙasa Bola Tinubu ya dauki wasu manyan alkawura biyar ga jihar Katsina domin yaƙar ’yan ta’adda, ciki har da samar da jirage marasa matuƙa.
A labarin nan, za a ji yadda yan ta'adda su ka zauna da hukumomi da su ka hada da jami'an gwamnati a jihar Katsina domin kawo karshen kisan bayin Allah.
Gwamnan Jihar Katsina
Samu kari