Gwamnan Jihar Katsina
Kungiyar Coalition of Northern Groups (CNG) ta soki gwamnatin jihar Katsina kan tsare Dr. Bashir Kurfi. Ta bayyana cewa 'yan bindiga ya kamata a rika yaka.
Dattawan Katsina da kungiyoyi daban-daban na neman lallai jami'an tsaro su saki Dr. Bashir Kurfi bayan kama shi da zarginsa da yin kalaman bata sunan gwamnati.
Duniya ta amsa da gwamnatin Katsina ta kama Dr Bashir Kurfi saboda kalamansa. Amnesty International Nigeria ta ce babu ranar fito da malamin saboda ya taba gwamnati.
Rundunar yan sanda ta gurfanar da malamin ABU, Dr. Bashir Kurfi a gaban kotu kan kalaman da ya yi da ake ganin suk bata sunan gwamnatin jihar Katsina.
Gwamnatin Katsina ta ce ba ta da hurumin tabbatar kama wadanda ake zargin shugabannin ‘yan bindiga ne bayan dawowa daga Hajji, yayin da ake ci gaba da cece-kuce.
Maslaha ta zama matsala a Katsina da mummunar rigimar cikin gida ta auka wa ADC kafin a je ko ina. Za a ji halin da ADC ta samu kan ta a sakamakon rigingimu.
Gwamnatin jihar Katsina karkashin jagorancin Gwamna Dikko Umaru Radda, ta yi martani kan zargin da aka jingina mata na cewa ta dauki nauyin 'yan bindiga zuwa Hajji.
Gwamnan jihar Katsina, Malam Dikko Radda ya amince da fadada shirin daukar wadanda suka gama digiri da sakamako mai daraja ta farko aikin gwamnati kai tsaye.
Gwamnan jihar Katsina, Dikko Umaru Radda, ya yi taro da sarakunan gargajiya domin tattauna matsalar rashin tsaro. Ya bayyana muhimmancin da suke da shi.
Gwamnan Jihar Katsina
Samu kari