![Tinubu ya kai aikin da zai taimaka kan dakile matsalar tsaro a mahaifar shugaba Buhari](https://cdn.legit.ng/images/560x315/bf40948d205ab0a8.jpeg?v=1)
Gwamnan Jihar Katsina
![Tinubu ya kai aikin da zai taimaka kan dakile matsalar tsaro a mahaifar shugaba Buhari](https://cdn.legit.ng/images/560x315/bf40948d205ab0a8.jpeg?v=1)
![Gwamna Dikko Radda ya kafa tarihi, ya ƙirkiro doka kan mata masu iddah a Katsina](https://cdn.legit.ng/images/560x315/8f2f7bdb92ffe65d.jpeg?v=1)
![Hisbah ta lalata giyar Naira miliyan 60 a Katsina, ta rufe otel da ake aikata baɗala](https://cdn.legit.ng/images/360x203/0188078709384668.jpeg?v=1)
![Gwamnan Arewa ya shirya kawo karshen matsalar wutar lantarki a jiharsa](https://cdn.legit.ng/images/360x203/9f634145e0bf7aef.jpeg?v=1)
!['Yancin kananan hukumomi: Gwamnan Arewa ya fadi matsayarsa](https://cdn.legit.ng/images/360x203/89d3afef70f91513.jpeg?v=1)
![Gwamna Radda ya kafa tarihi a Katsina, ya yi abin da aka dade ba a yi ba](https://cdn.legit.ng/images/360x203/8f2f7bdb92ffe65d.jpeg?v=1)
!["Gwamnatin Tinubu ta zuba ido ana kashemu," Dattawan Katsina sun dauki zafi](https://cdn.legit.ng/images/190x107/e815ea10b1868d0c.jpeg?v=1)
Kungiyar dattawan Katsina ta KSEF ta bayyana damuwa a kan yadda gwamnati ta yi rikon sakainar kashi da batun tsaro da kawo kudurin halasta auren jinsi da dangoginsa.
![1446AH: Gwamna Dikko Radda ya ayyana ranar hutu saboda sabuwar shekarar musulunci](https://cdn.legit.ng/images/190x107/ca7d8e3aaffd81a8.jpeg?v=1)
Gwamnan jihar Katsina, Dikko Umaru Radda, ya ba da hutu a jihar domin murnar shigowar sabuwar shekarar musulunci ta 1446AH. Gwamnan ya ce ba aiki a ranar Litinin.
![Gwamnan Katsina ya haɗa kai da SMEDAN, ƙananun ƴan kasuwa za su samu bashin N1bn](https://cdn.legit.ng/images/190x107/e34c53b56566fbd8.jpeg?v=1)
Rahotanni sun bayyana cewa gwamnan jihar Katsina, Dikko Radda ya kulla yarjejeniya da hukumar SMEDAN domin ba kananun 'yan kasuwar Katsina tallafin N1bn.
![Gwamna Radda ya nemi wata alfarma wajen mutanen Katsina kan matsalar tsaro](https://cdn.legit.ng/images/190x107/9e680c75cfa95dc4.jpeg?v=1)
Gwamnan jihar Katsina, Malam Dikko Umaru Radda, ya bukaci al'ummar jihar Katsina da su koma ga Allah domin samun mafita kan matsalar rashin tsaro.
![Hadimi ya lissafo ayyuka 72 da Gwamna Dikko Radda yayi a Katsina cikin shekara 1](https://cdn.legit.ng/images/190x107/b707ac4b3f1b935f.jpeg?v=1)
An jero ayyukan gwamnan Katsina daga hawansa mulki. Hadimin gwamnan na jihar Katsina ya tallata mai girma Dikko Radda, ya ce ya yi ayyukan ne a cikin shekararsa daya
![Katsina: 'Yan bindiga sun turo saƙon bidiyon mutanen da suka sace a Maidabino](https://cdn.legit.ng/images/190x107/88c22efd86ef8759.jpeg?v=1)
Yan bindiga sun turo sakon gargaɗi da barazana kwanaki kalilan bayan sun shiga garin Maidabino da ke karamar hukumar Ɗanmusa a jihar Katsina, sun sace mutum 50.
!['Yan bindiga sun yiwa jami'an tsaro kwantan ɓauna, an rasa rayuka a Katsina](https://cdn.legit.ng/images/190x107/230d6ef7e93e80b3.jpeg?v=1)
Yan ta'adda sun yiwa ayarin jami'an tsaro kwantan ɓauna a yankin ƙaramar hukumar Jibia a jihar Katsina, sun hallaka ƴan sanda biyar ranar Lahadi.
![Katsina: An kama mutum 2 da hannu a sace mahaifiyar Dauda Kahutu Rarara](https://cdn.legit.ng/images/190x107/fda8f2f8756344c9.jpeg?v=1)
Rundunar ƴan sanda reshen jihar Katsina ta bayyana cewa jami'anta sun samu nasarar kama mutum buyu da ake zargi da hannu a sace mahaifiyar Dauda Rarara.
![Katsina: Ƴan bindiga sun yi garkuwa da mahaifiyar fitaccen mawakin siyasa Rarara](https://cdn.legit.ng/images/190x107/004c894e515963f0.jpeg?v=1)
'Yan bindiga sun kai farmaki garin Kahutu da ke ƙaramar hukumar Ɗanja a jihar Katsina, sun yi awon gaba da mahaifiyar fitaccen mawakin siyasa, Dauda Kahutu Rarara.
Gwamnan Jihar Katsina
Samu kari