
Gwamnan Jihar Katsina







Ganin halin da aka shiga, an rabawa duka jihohi tallafi saboda an shiga matsi. Gwamnoni sun ce ba za su raba tallafi ba kuma a bukaci su maido kudin cikin asusu

An gano ashe Naira biliyan 5 na rage radadin cire tallafin mai da fg za ta raba wa jihohi bashi ne. Kudin Tallafin da Za a ba Jihohin bashi ne Ba Kyautar ba.

Tun da Ahmed Musa Dangiwa zai zama Minista, Gwamna Dikko Umaru Radda ya zabo wanda zai zama sabon Sakataren gwamnati, Abdullahi Garba Faskari zai zama SGS.

'Yan sanda a jihar Katsina, sun daƙile wani yunƙuri na 'yan ta'adda, inda suka yi nasarar kuɓutar da mutane 5 da suka sace a wani ƙauye da ke yankin Malumfashi.

Gwamna Malam Dikko Umaru Raɗda na jihar Katsina ya rantsar da sabbin kwamishinoni 20 da masu bada shawara ta musamman 18 ranar Talata, 1 ga watan Agusta, 2023.

Gwamnatin Dikko Umaru Radda za ta raba 30, 000 na abinci. Bayan Gwamnan Katsina da zai raba abinci, an karya taki a Jigawa, mota za tayi sauki a jihar Legas.

Yaron tsohon Gwamna Aminu Masari ya zama mai ba Gwamna Dikko Radda shawara a Katsina.Dikko Umaru Radda ya zakulo jerin sababbin masu ba shi shawara a gwamnati.

Da alama Bola Ahmed Tinubu ya yi amfani da shawarar Gwamnonin APC wajen rabon mukamai. Gwamnan Jigawa ya ce sun tofa albarka a jerin Ministocin da za a nada.

Mun kawo sunayen ‘Yan siyasan Kaduna da Uba Sani yake so ya nada a Kwamishoni. Gwamnan ya aika sunan Auwal Musa Shugaba, Shizzer Nasara Bada da Sule Shu’aibu.
Gwamnan Jihar Katsina
Samu kari