Gwamnan Jihar Katsina
Gwamnan jihar Katsina, Malam Dikko Umaru Radda, ya ayyana ranar Juma'a, 12 ga watan Afirilun 2024, a matsayin ranar hutu ga ma'aikata domin bukukuwan karamar Sallah.
Gwamnan Katsina, Mallam Dikko Radda ya musanta rahoton hukumar kula da basussuka ta kasa (DMO) na cewa ya karbo sabon bashin kudi domin gudanar da ayyuka a jiharsa.
Gwamnan jihar Katsina, Malam Dikko Radda, ya amince da fitar da kudi domin ba ma'aikatan jihar su kwaranniyar watan azumin Ramadan da bikin Sallah.
Gwamnan jihar Katsina, Malam Dikko Umaru Radda, ya bukavi al'ummar jihar da su dage wajen yin addu'o'i ga jami'an tsaro domin kawo karshen 'yan bindiga.
Mallam Dikko Umaru Radda, gwamnan jihar Katsina, ya ce yin sulhu da 'yan bindiga wata alama ce da ke nuna wa 'yan bindigar cewa sun fi ƙarfin gwamnati.
Gwamnan Katsina, Malam Dikko Umaru Radda, ya raba tallafin maƙudan kuɗi ga iyaye mata da ƴan mata waɗaɓda rikicin ƴan bindiga korona ta shafa a jihar.
Gwamnatin Katsina ta fara shirin agaza wa marasa galihu da abinci kowace rana tun daga 1 ga watan Ramadan har zuwa ranar da za a gama, Gwamna Radda ya naɗa kwamiti.
Gwamnan jihar Katsina, Malam Dikko Umar Radda, ya shirya bayar da tallafi ga al'ummar jihar domin su samu sauki a lokacin gudanar da azumin watan Ramadan.
Gwamna Malam Dikko Umaru Radda ya bayyana cewa jihar Katsina ce a sahun gaba a jerin jihohin Arewa maso Yamma da matsalar yan bindiga ta yi wa katutu.
Gwamnan Jihar Katsina
Samu kari