Gwamnan Jihar Katsina
Gwamnatin jihar Katsina karkashin jagorancin Gwamna Dikko Umaru Radda, ta yi martani kan zargin da aka jingina mata na cewa ta dauki nauyin 'yan bindiga zuwa Hajji.
Gwamnan jihar Katsina, Malam Dikko Radda ya amince da fadada shirin daukar wadanda suka gama digiri da sakamako mai daraja ta farko aikin gwamnati kai tsaye.
Gwamnan jihar Katsina, Dikko Umaru Radda, ya yi taro da sarakunan gargajiya domin tattauna matsalar rashin tsaro. Ya bayyana muhimmancin da suke da shi.
Dakarun rundunar sojojin Najeriya da hadin gwiwar jami'an tsafo sun yi nasarar ceto mutane hudu daga hannun masu garkuwa da mutane, an kai su asibiti.
Shugaba Bola Tinubu ya amince da daukar matasa 1,000 a matsayin masu gadin dazuzzuka a Katsina domin taimakawa hukumomin tsaro wajen yaki da ‘yan bindiga.
Babbar kotun tarayya da ke Katsina ta yankewa Hauwa’u Mukhtar hukuncin kisa bayan samun ta da laifin taimaka wa ‘yan bindiga ta hanyar kai masu harsasai.
Gwamnatin Katsina ta hana sayar da man fetur a jarakuna da 'yan bumburutu ke yi, cajin waya da POS a wasu kananan hukumomi saboda tsaro bayan mutuwar Janar Rabe.
A labarin nan, za a ji iyalan babban jami'in soja, Manjo Janar Rabe Abubakar da ya rasu a hannun ƴan bindiga sun ƙaryata cewa ciwon sukari ne ajalinsa.
A labarin nan, za a ji iyalan tsohon babban jami'in soja, Manjo Janar Rabe Abubakar mai ritaya sun nuna shakku game da hanyar da aka bi wajen karbo gawar mahaifinsu.
Gwamnan Jihar Katsina
Samu kari