Gwamnan Jihar Katsina
Masu ruwa da tsaki na jam'iyyar APC, da suka hada da shugabannin al'umma sun raka Yusuf Muhammadu Buhari wajen gwamna Radda kan takarar 2027 a Katsina.
Gwamnan jihar Katsina, Dikko Umaru Radda, ya sanar da rasuwar matar shugaban ma'aikatan fadar gwamnati. Gwamna Radda ya aika da sakon ta'aziyyarsa.
Tubabben dan bindiga, Wada Yellow Musaya ya bayyana cewa wasu yan ta'adda da suka shigo Katsina daga Zamfara ne suke kai sababbin hare-hare har a kan iyalinsa.
A labarin nan, za ji cewa Hon Nur Khalil wanda babban jigo ne a NNPP reshen jihar Katsina ya sanar da ficewa daga jam'iyyar tare da bayyana shirinsa a siyasar jihar.
Masu ruwa da tsaki na jam'iyyar APC a jihar Katsina sun goyi bayan Yusuf Buhari ya yi takarar majalisar wakilai a zaben 2027. Sun goyi bayan Dikko Radda.
Kwamishinan muhalli na jihar Katsina da hadimin Gwamna Dikko Umaru Raddansun yi murabus daga kan mukamansu. Sun yi murabus ne don zaben 2027 mai zuwa.
Rahotanni daga jihar Katsina sun tabbatar da cewa mutanen kauyuka ala'la 10 sun rasa sallar Juma'a sakamakon azababben fadan da yan bindiga suka yi.
A labarin nan, za a ji cewa yan ta'adda sun kai munanan hare-hare karamar hukumar Kankara da ke jihar Katsina acikin azumin nan duk da an yi yarjejeniya.
Gwamnan jihar Katsina, Dikko Umaru Radda, ya yi jimami kan rashin da aka samu a jihar. Gwamnan ya yi alhinin rashin da aka yi na shugaban wata hukuma.
Gwamnan Jihar Katsina
Samu kari