Gwamnan Jihar Katsina
Gwamnan Katsina Dikko Umaru Radda ya ce APC za ta nemi wa’adin mulki na biyu ne bisa ayyukan da gwamnatinsa ta gudanar, ba sabbin alkawuran zabe ba.
Gwamnatin Katsina karkashin Malam Dikko Radda ta bayyana wani tsari da ta fauko, wanda malamai ke kokarin isar da sakon zaman lafiya a fadin jihar.
A labarin nan za a ji cewa rundunar yan sandan jihar Katsina ta fadi shirin da ta kulla domin ganin an hana daba a siyasar 2027 da ke tafe a watanni masu zuwa.
Gwamnan jihar Katsina Dikko Radda ya ce sauye-sauyen Tinubu na taimaka wa jihohi biyan albashi da fansho da gudanar da ayyuka ba tare da bashi ba.
Mataimakin Gwamnan Katsina Faruk Jobe ya ce kananan hukumomi 26 daga cikin 34 na jihar na fuskantar hare-hare a 2023, amma tsaro ya inganta sosai tun daga lokacin.
Lawal Musa Daura ya sauya-sheka watanni 7 da ayyana neman takarar gwamna a ADC. Wannan karo ya tattara jama'ansa zuwa jam'iyyar APM mai alamar rogo.
A labarin nan, za a ji cewa rundunar sojin Najeriya ta aika dakaru bayan an samu kiran gaggawa na cewa 'yan bindiga na shirin kai hari wani yankin Katsina.
Gwamnatin Katsina za ta raba Naira biliyan 4 ga mazabu 361, inda kowace za ta samu Naira miliyan 10 domin gudanar da ayyukan ci gaba bayan amincewar Gwamna Radda.
Yan bindiga sun kashe mutum 1 tare da sace mutane 31 a kauyen Shuwaki da ke karamar hukumar Bakori a Katsina, lamarin da ya kara tayar da hankalin mazauna yankin.
Gwamnan Jihar Katsina
Samu kari