![NDLEA ta kama dilolin kwaya sama da 1,000, ta bayyana kalubalen da take fuskanta](https://cdn.legit.ng/images/560x315/10e9aaa6f5dbc0bc.jpeg?v=1)
Gwamnan Jihar Katsina
![NDLEA ta kama dilolin kwaya sama da 1,000, ta bayyana kalubalen da take fuskanta](https://cdn.legit.ng/images/560x315/10e9aaa6f5dbc0bc.jpeg?v=1)
![Matsalar tsaro: Gwamnonin Arewa sun tsara hanyar murƙushe ƴan bindiga](https://cdn.legit.ng/images/560x315/ebcca1e723a37b74.jpeg?v=1)
!['Yan bindiga sun kai ƙazamin hari kan bayin Allah, sun kashe rayuka da yawa a Arewa](https://cdn.legit.ng/images/360x203/ebcca1e723a37b74.jpeg?v=1)
![Sojojin Najeriya sun hallaka ƴan bindiga sama da 100 ana shagalin Sallah a Arewa](https://cdn.legit.ng/images/360x203/b1a139a66d98fe7a.jpeg?v=1)
![Gwamna ya yi martani yayin da sojoji suka hallaka shugaban 'yan bindiga](https://cdn.legit.ng/images/360x203/89d3afef70f91513.jpeg?v=1)
![Jerin gwamnonin da suka biya ma'aikata albashi saboda zuwan Babbar Sallah](https://cdn.legit.ng/images/360x203/a15a4d236a2c26a7.jpeg?v=1)
![Gwamna ya bada kyautar N6m ga iyalan jami'an tsaro da 'yan bingida suka kashe](https://cdn.legit.ng/images/190x107/aa405f04a0594276.jpeg?v=1)
Gwamnatin jihar Katsina ta bayar da kyautar Naira miliyan 6 ga iyalan ‘yan sanda hudu tare da wasu jami’an tsaro uku na jihar wadanda ‘yan bindiga suka kashe su.
![Sojojin sama sun mayar da martani, sun halaka ƴan bindiga da yawa a Arewa](https://cdn.legit.ng/images/190x107/6b8eaae25d5376d8.jpeg?v=1)
Rundunar sojin saman Najeriya ta kai samame maɓoyar ƴan bindiga a yankin ƙaramar hukumar Bakori da ke jihar Katsina, an kashe ƴan ta'adda kimanin 29.
!["Yan bindiga sun shiga uku," Gwamna ya sha alwashin dawo da zaman lafiya duk runtsi](https://cdn.legit.ng/images/190x107/89d3afef70f91513.jpeg?v=1)
Malam Dikko Umaru Radda ya lashi takobin kawo ƙarshen ƴan bindiga a faɗin jihar Katsina, ya yi ta'aziyyar kisan mutane kusan 30 a yankin ƙaramar hukumar Ƙankara.
![Gwamnan Adamawa ya yiwa gwamnatinsa garambawul, an sauya wasu kwamishinoni](https://cdn.legit.ng/images/190x107/475bf6f98d0b46d1.jpeg?v=1)
Gwamnan jihar Adamawa, Ahnadu Umar Fintiri, ya yiwa majalisar kwamishinoninsa kwaskwarima. Gwamnan ya sauyawa wasu ma'aikatun da za su jagoranta.
![Gwamna Radda ya samo mafita ga gwamnati kan mafi karancin albashi](https://cdn.legit.ng/images/190x107/1f450dca59ea8b13.jpeg?v=1)
Gwamnan jihar Katsina, Malam Dikko Umaru Radda ya yi kira da a bar kowace jiha a Najeriya ta samar da mafi karancin albashin da za ta iya biyan ma'aikata.
![Gwamnoni sun yanke shawarar mafi ƙarancin albashin da za su iya biyan ma'aikata](https://cdn.legit.ng/images/190x107/24449e7c74632cee.jpeg?v=1)
Gwamnoni sun fara tattauna adadin kuɗin da za su iya aminta da shi a matsayin sabon mafi ƙarancin albashi a lokacin da tattaunawa ta yi nisa da ƴan kwadago.
![Katsina: Ƴan bindiga sun kai hari, sun kashe gomman mutane a garuruwa 13](https://cdn.legit.ng/images/190x107/89d3afef70f91513.jpeg?v=1)
Wasu tsagerun ƴan bindiga sun kai hare-haren ta'addanci kan mazauna kauyuka 13 a yankin ƙananan hukumomin Safana da Dutsinma a jihar Katsina ranar Talata.
![Tsohon sanatan Katsina ta Kudu, Abu Ibrahim ya kwanta dama? Iyalansa sun magantu](https://cdn.legit.ng/images/190x107/ce4d11661025b046.jpeg?v=1)
Iyalan Sanata Abu Ibrahim, tsohon dan majalisa mai wakiltar mazabar Katsina ta Kudu, sun karyata rade-radin da ake yadawa cewa dattijon ya rasu a ranar Asabar.
![Wani shugaban ƴan bindiga ya gamu da ajalinsa yayin da suka kai hari a Katsina](https://cdn.legit.ng/images/190x107/67e66680e33c3127.jpeg?v=1)
Rundunar ƴan sanda ta samu nasarar hallaka Auwalu Mahaukaci, wani ƙasurgumin ɗan bindiga da ya damu al'umma a kewayen karamar hukumar Ɗandume a Katsina.
Gwamnan Jihar Katsina
Samu kari