Goodluck Jonathan
Yunusa Tanko wanda yake matsayin adimin dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar LP a zaben 2023, Peter Obi, ya yi magana kan ganawar mai gidansa da Jonathan.
A labarin nan, za a ji yadda magoya bayan tsohon dan takarar Shugaban Kasa a jam'iyyar LP, Obidients su ka mika bukatarsu ga Goodluck Ebele Jonathan.
Tsohon dan takarar shugaban kasa a jami'iyyar LP, Peter Obi ya gana da tsohon shugaban kasa Goodluck Jonathan a Abuja. Sun tattauna makomar Najeriya.
Yayin da ake shirye-shirye zaben 2027, wasu majiyoyi suka ce Goodluck Jonathan da magoya bayansa na kokarin jawo Rabiu Kwankwaso domin tafiya tare.
Rahotannin sun tabbatar da cewa Goodluck Jonathan ya dage kan tsayawa takarar shugaban kasa a 2027 duk da rashin goyon bayan matarsa, Patience Jonathan.
Jigon PDP a jihar Kogi, Usman Okai Austin ya bayyana cewa gwamnatin Bihari ba ta tsinanawa Arewa komai ba duk da shafe tsawon lokaci a kan madafun iko.
Gwamnatin Tarayya karkashin Bola Tinubu ta ware N1.8bn domin samar da ilimi da gyaran halayen 'yan matan Chibok da aka ceto, daga yanzu har zuwa 2027.
Wata kotun tarayya ta amince da cancantar Goodluck Jonathan ya sake tsayawa takarar shugaban kasa, inda ta cire wani shinge ga rantsar da shi a karo na uku.
Goodluck Jonathan ya ce cin amana daga ’yan siyasa ya jawo masa shan kasa a zaben 2015, yayin da ya yaba da amincin tsohon shugaban ma'aikatansa, Mike Oghiadomhe.
Goodluck Jonathan
Samu kari