Goodluck Jonathan
A labarin nan, za a ji yadda wani jagora a APC, Dominic Alancha ya gano matsaloli uku da za su iya jawo wa jam'iyyarsa asarar kujerar Shugaban Kasa a 2027.
Tsohon dan takarar shugaban kasa, Mathias Tsado, ya bi sahun masu son ganin Goodluck Jonathan, ya tsaya takara a zaben shekarar 2027 da ake tunkara.
Tsohon sanata mai wakiltar Kaduna ta Tsakiya a majalisar dattawa, Shehu Sani, ya ba da shawara ga tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan, kan yin takara a 2027.
Tsohon shugaban kasa Goodluck Jonathan ya yi wasu tone-tone kan dalilin faduwarsa a 2015 inda ya ce ya yi tunanin soke zaben saboda matsalolin na’urar tantancewa.
Shugaban tafiyar Obidients na kasa, Yunusa Tanko, ya bayyana cewa ya kamata tsohon shugaban kasa Goodluck Jonathan ya marawa Peter Obi baya a zaben 2027.
Jam’iyyar PDP mai adawa a Najeriya ta kafa kwamiti kan raba kujerun takara a zaɓen 2027, tana musanta tattaunawa da Peter Obi da Goodluck Jonathan.
Hadimin shugaban kasa, Daniel Bwala ya bayyana kwarin gwiwa da tabbacin cewa Shugaba Bola Tinubu ne zai samu nasara a zaben shugaban kasa na 2027.
Wani jigo a jam'iyyar PDP ya bayyana amfanin da tsohon shugaban kasa, Goodluck Ebele Jonathan zai yi wa Najeriya idan ya zama shugaba a karo na biyu.
Daniel Bwala ya bayyana siffofi takwas da suka bambanta Shugaba Tinubu da sauran shugabanni, yana mai cewa irin wadannan halaye ne ke sa bai damu da 2027 ba.
Goodluck Jonathan
Samu kari