Goodluck Jonathan
Jam'iyyar APC reshen jihar Legas ta yi maganganu kan yiwuwar tsohon shugaban kasa Goodluck Jonathan ya yi takara da Shugaba Bola Tinubu a zaben 2027.
Dan uwan tsohon shugaban kasa, Azibaola Robert, ya karyata labarin da ake yadawa cewa Goodluck Jonathan ya yi fatali da batun fitowa takara a 2027.
Gwamnan jihar Bauchi, Bala Mohammed ya bayyana cewa PDP ta fara nazari kan yiwuwar bai wa Jonathan ko Peter tikitin takarar shugaban kasa a zaben 2027.
Babban malamin addinin kirista a Ibadan, Oluwarotimi Adeyeyeya ce matukar tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan ya tsaya takara, to shi zai samu nasara a 2027.
Wata kungiya daga yankin Neja Delta mai suna SSRG, ta ja kunnen shugaban kasa Goodluck Jonathan kan kiran da wasu ke yi, na ya ya tsaya takarar shugaban kasa a 2027.
Bayan PDP ta tura tikitin takarar shugaban kasa zuwa Kudancin Najeriya, kakakin PDP, Debo Ologunagba, ya ce har yanzu Goodluck Jonathan dan jam'iyyar ne.
Shugaban marasa rinjaye na majalisar dattawa, Sanata Abba Moro, ya nuna cewa akwai yiwuwar Goodluck Jonathan da Peter su dawo PDP don yin takara a 2027.
Wata kungiya mai goyon bayan tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan, ta bukaci da ya dawo siyasa. Kungiyar ta bukaci ya tsaya takara a zaben shekarar 2027.
Bayan yada jita-jitar cewa ana son ba Sule Lamido damar zama mataimakin Goodluck Jonathan a 2027, tsohon gwamnan ya musanta labarin cewa bai san komai ba
Goodluck Jonathan
Samu kari