Goodluck Jonathan
Wani ‘Dan Majalisar Ingila ya fasa kwan yadda Gowon ya wawuri dukiyar Najeriya. ‘Dan Majalisar ya ce tsohon Shugaban Najeriya ya saci kudi daga asusun CBN.
Emmanuel Ibe Kachikwu zai shiga shari’ar Diezani Alison-Madueke a kotun Westminster. Lambar tsohon Ministan ya bayyana bisa zargin karbar rashawa.
Ana shari’a tsakanin Diezani Alison-Madueke da gwamnatin Birtaniya a wani kotu da ke Westminster. Tun da tsohuwar ministar ta bar gwamnati ake wasan kura da ita.
Tun bayan kirkirar bankin CBN a 1958, an Yi Gwamnonin bankin guda 13 wanda su ka yi aiki tare da shugabannin kasar daban-daban kuma a lokuta daban-daban.
Abubakar Momoh, ministan raya yankin Neja Delta a gwamnatin Tinubu ya gana da tsohon shugaban ƙasa, Goodluck Jonathan da Asari Dakubo a birnin Abuja.
Tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya ce ya kare Najeriya daga matsalar cin hanci da rashawa a kasar, ya ce gwamnatinsa ta samu nasarori a wannan bangaren.
Fitaccen lauyan Bola Ahmed Tinubu ya binciki magabatansa da su ka yi mulki a baya. Wale Olanipekun SAN ya ce kyau a binciki duk shugaban da aka yi a kasar nan.
'Yan sanda a kasar Burtaniya na tuhumar tsohuwar ministar man fetur, Diezani Alison-Madueke da cin hanci da rashawa kan karbar kwantiragin miliyoyin Daloli.
Tsohon gwamnan jihar Ribas, Nyesom Wike, ya samu shiga cikin ministocin Shugaba Bola Tinubu. Akwai wasu muhimman abubuwa guda 5 da ya kamata ku sani gameda.
Goodluck Jonathan
Samu kari