
Goodluck Jonathan







Nyesom Wike da wasu ministocin Tinubu 3 ne aka bayyana cewa sun taɓa riƙe muƙamai a gwamnatocin baya. Mutanen sun riƙe muƙamai ne a lokacin Buhari da Jonathan.

Ngozi Okonjo-Iweala da Farfesa Muhammad Ali Pate sun bayyana cewa shugaba Bola Tinubu ya san irin wahalar da ake ciki, kuma ya na kokari kawo sa’ida a Najeriya.

Ba bakon abu ba ne a tarihin Najeriya, an yi mutanen da su ka gaza zama Ministoci a gwamnati duk da shugaban kasa ya so ya nada su. Rahoton nan ya kawo wasunsu.

Kwanaki da zama Shugaban APC, jagoran Jam’iyyar PDP ya ziyarci Abdullahi Ganduje. Zuwa yanzu ba a san abin da sabon shugaban na APC ya tattauna a Abuja ba.

Mai girma shugaban kasa ya aikawa Majalisa wasikar ragowar Ministocin da zai nada. Bola Tinubu ya karya tarihin shekaru 24 yayin nada sababbin Ministocin kasa.

An bayyana cewa shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ne ya fi kowane daga cikin shugabannin Najeriya yawan ministoci tun farkon mulkin jamhuriya ta huɗu, wato 1999.

Tsohon shugaban ƙasa Goodluck Jonathan ya bayyana cewa ba batun neman minista ba ne ya kai shi wajen Tinubu. Ya ce labarin da ake yaɗawa kan hakan ba shi da.

Kungiyar dattawan APC a Bayelsa ta ce Goodluck Jonathan ya ce a ba shi Minista daga jihar, ana sa ran Tinubu ba zai bari kura ta ci bugu, gardi ya karbi kudi ba

Sheikh Muhammad Auwal Adam Albani ya soki Goodluck Jonathan kan shirin janye tallafin fetur. Shekaru kusan 10 da yin haka, sai ga shi Bola Tinubu ta kawo tsarin
Goodluck Jonathan
Samu kari