Goodluck Jonathan
A shekarar 2012, tsohon mai ba shugaban kasa shawara kan tsaro, Andrew Owoye Azazi ya alakanta Boko Haram da PDP, Lamarin da ya sa Pantami mata addu'a mai zafi.
A labarin nan, za a ji cewa Babbar Kotun Tarayya dake zamanta a Abuja ta sanar da hukunci a shari'ar da ke neman hana Goodluck Jonathan neman takara.
A labarin nan, za a ji dalilin da tsohon gwamnan Jigawa, Sule Lamido ya bayar game da neman Goodluck Jonathan ya dawo siyasar Najeriya a zaben 2027.
Wani hadimin tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan, ya yi magana kan batun yin takararsa a 2027. Ya bayyana cewa tsohon shugaban kasar bai da shirin takara.
Tsohon dan takarar shugaban kasa, Peter Obi ya ce bai damu da barazanar Goodluck Jonathan ba musamman game da tsayawarsa takarar shugaban kasa a 2027.
Tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan ya bayyana Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II a matsayin aboki na kwarai, lamarin da ya ba mutane dariya a taro.
Wani malamin addinin Kirista, Primate Primate Henry Chukwudum Ndukuba, ya gargadi tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan kan zaben shekarar 2027.
Wata babbar kotun tarayya da ke zamanta a Abuja ta dage shari'ar da ke neman hana tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan, neman sake tsayawa takara a 2027.
Goodluck Jonathan ya yanke shawarar takarar shugaban kasa a 2027 a karkashin PDP, yayin da kungiyoyi ke rige-rigen kashe N100m don saya masa fom din takarar.
Goodluck Jonathan
Samu kari