
Jihar Gombe







Bayan kammala sallar idi a Gombe, rahotanni sun tabbatar da cewa an samu turmutsutsu yayin da yara biyu suka rasa rayukansu sannan wasu 20 suka jikkata.

Gwamnonin Arewa karkashin jagorancin Gwamna Muhammad Inuwa Yahaya sun yi Allah-wadai da kisan matafiya a Edo, suna cewa wannan abin takaici ne da ya sabawa doka.

Tsohon minista a Najeriya, Sheikh Isa Ali Pantami ya gargadi shugabanni daga kan kansiloli har shugaban kasa da su tabbata sun yi adalci ga al'ummar da suke mulka.

Gwamna Muhammadu inuwa Yahaya ya nada Baffan sarki, Alhaji Bappah Ibrahim Mohammed a matsayin sabon Hakimin Masarautar Gombe, mataimakin gwamna ya kai masa takarda.

'Dan shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu watau Seyi ya gamu da tangarɗa da matasa suka dakawa motar kayan abincin da zai rabawa jama'a wawa a jihar Gombe.

Gwamnatin jihar Gombe ta karyata zargin shugaban SDP na jihar Gombe da ya ce gwamna Inuwa Yahaya ya nemi ya zabga masa mari a filin jirgin sama da suka hadu.

Kungiƴar malaman tsangaya ta jihar Gombe ta bai wa Gwamna Muhammed Inuwa Yahaya lambar yabo ta Khadimul Qur'an saboda hidimar da yake wa Alkur'ani.

Gwamnatin Bola Ahmad Tinubu ta bayyana karbe ragamar tafiyar da asibitin kwararru na jihar Gombe da ke garin Kumo domin ci gaba da samar da ayyuka na gari.

Babbar jam'iyar adawa watau PDP ta yi ikirarin cewa tallafin Ramadan da gwamnatin Gombe ke rabawa ba nata ba ne, gwamnatin tarayya ce ta aiko a rabawa jama'a.
Jihar Gombe
Samu kari