Jihar Gombe
An kama mutum uku bisa zargin alaka da sassan jikin gawa. An kama wani mutum bayan ya shiga makabarta zai tono gawa. Ya ce ya taba tono gawa domin yin tsafi.
Bayan shigar azumin watan Ramadan, jihohin Arewacin NAjeriya sun sassauta lokacin zirga-zirga domin samun damar ibada. Gombe, Yobe da Adamawa na ciki.
Kauyuka da dama a karamar hukumar Alkaleri da suka hada da Gwamna, Yalo, Digare, Garin Mansur sun koma gudun hijira Gombe da wasu jihohin Najeriya saboda hare-hare.
Gwamna Muhammad Inuwa Yahaya ya yi ta'aziyyar rasuwar mahaddacin Kur'ani da ya rasu a Madina. Sheikh Daurawa da Pantami sun yi ta'aziyyar Usama Ahmad Musa.
Ɗan majalisar Adamawa, Abubakar Abdullahi, ya bar PDP yau 24 ga Fabrairu, 2026. Ana sa ran wasu mambobi 5 za su bi sahun sa a zaman majalisar na ranar Laraba.
Gwamna Muhammadu Inuwa Yahaya ya ba Sheikh Aminu Ibrahim Daurawa gidan da zai rika zama a jihar idan ya zo tafsirin azumi da ya saba duk shekara a Gombe.
Dan Anambra, Edwin Chukwujekwu ya zama Mataimakin Sakataren APC a Gombe, yana mai jaddada haɗin kai da adalci da inganta dimokuraɗiyya cikin jam'iyya.
Farfesa Isa Ali Pantami ya fadi dalilan shiga siyasa, yana mai cewa mutanen kirki su shiga su tsunduma ba tare da tsoro ba, ya fadi rawar da ya taka a harkar siyasa.
Farfesa Isa Ali Pantami ya bayyana dalilin shigarsa siyasa, yana musanta zargin tsattsauran ra'ayi tare da jaddada bukatar mutane su fahimci al'amuran siyasa.
Jihar Gombe
Samu kari