Jihar Gombe
Jam'iyyar PDP mai adawa a Najeriya ta samu koma baya a majalisar wakilan Najeriya. Wani dan majalisar wakilai daga jihar Gombe ya sauya sheka zuwa APC.
Gwamna Inuwa Yahaya ya kulla yarjejeniyar zuba jari da tawagar TUCAD ta ƙasar Tunisia kan wasu muhimman fannoni, ciki har da ruwa, makamashi da sufuri a Jihar Gombe.
Hajiya Naja'atu Muhammad ta soki Sheikh Isa Pantami, inda ta kira shi makaryaci a shirin Ali Jita. Ta kuma soki tsarin zaben Najeriya da ta kira na 'kama karya.'
'Yan Najeriya na fuskantar barazana duk shekara, inda ake samun adadi mai yawa na wadanda ke fama fa cizon maciji a bangarori daban-daban na kasar.
Kwararren dan jarida Jaafar Jaafar ya bayyana shakku kan burin siyasar Pantami, yana mai jaddada bukatar tsarki a tsakanin addini da siyasa a Najeriya.
An yi rashi na tsohon shugaban jami'ar ATBU da ke jihar Bauchi. Farfesa Buba Bajoga ya yi bankwana da duniya ne a kasar Birtaniya. Ya ba da gudunmawa a harkar ilmi.
Farfesa Isa Ali Pantami ya sabunta rajistar APC; ya bayyana dalilin da ya sa ya ƙi karɓar tayin muƙamai 3 daga hannun Shugaba Tinubu yayin da ake tunkarar 2027.
Sakataren APC na Gombe ya soki Sheikh Isa Ali Pantami a ofishin jam'iyya; ya ce kowa haushinsa yake ji saboda rashin ziyartar ofis. Malamin ya yi martani.
Sheikh Isa Ali Ibrahim Pantami ya sabunta karin jam'iyyar APC a jihar Gombe. Sakataren tsare-tsaren jam'iyyar ya bayyana wa malamin cewa siyasa sai an taka rawa.
Jihar Gombe
Samu kari