Jihar Gombe
Kungiyar Izalah (JIBWIS) reshen Gombe ta sanar da rasuwar shugabanta a Kwamin Yamma, Alhaji Abdullahi Barde wanda aka yi jana'izarsa a yau Talata.
A labarin nan, za a ji cewa rundunar yan sandan jihar Adamawa tabbatar da kara tura karin jami'anta zuwa Lamurde inda aka samu tashin hankalin kabilanci.
Gwamnan jihar Gombe kuma shugaban kungyar gwamnonin Arewa, Mohammed Inuwa Yahaya, ya bayyana cewa akwai abubuwan da suka rashin tsaro ya ta'azzara a Arewa
Yayin da ake shirin fara bukukuwan karshen shekara a Najeriya, farashin kayan abinci ya sauka a jihohin Gombe, Yobe, Neja, Sokoto Legas, Bayelsa da wasu jihohi.
A labarin nan, za a ji yadda gwamnatin Jihar Gombe ta samu bankado wasu ma'aikatan bogi 500 da ke jawo mata asarar biliyoyin Naira, an inganta aiki da kuɗin.
Shugaban gwamnonin Arewa kuma gwamnan jihar Gombe, Inuwa Yahaya ya ce matsalar rashin tsaro ta sa sun hada kai bisa ganin uwar bari bayan ji a jika.
Rikici ya barke a majalisar dattawa bayan Sanata Danjuma Goje ya zargi Shugaban Majalisar, Godswill Akpabio, da yin abin da ya sabawa dokokin majalisa.
Cibiyar Zakkah da Wakafi a jihar Gombe, karkashin Dr Abdullahi Abubakar Lamido ta ba matasa kusan 100 horo a shirinta na shekara shekara na 2025.
Kungiyar gwamnonin Arewa ta mika sakon ta'aziyya ga iyalai da almajirai da musulmi baki daya kan rasuwar Shehun Tijjaniyya, Sheikh Dahiru Usman Bauchi.
Jihar Gombe
Samu kari