Jihar Gombe
Gwamnatin jihar Filato ta jagoranci raba kayan tallafin gina banɗaki a karamar hukumar Langtang ta Arewa. Za a raba tallafin a Gombe, Kaduna da sauran jihohi.
Baban Chinedu ya tabo Isa Ali Pantami, ya zargi malam da rashin iya mu’amala. Yusuf Haruna ya ce tsohon ministan zai iya rike Najeriya, sai dai akwai gyara a lamarin
Jam’iyyar PDP mai adawa a Najeriya ta yi maraba da Kelmi Jacob Lazarus, tsohon ɗan takarar gwamnan SDP a zaɓen 2023 na Gombe, bayan ya koma cikinta.
An ji yadda ta kaya tsakanin Isa Ali Pantami da kiristoci da ya ziyarci coci a garin Gombe. Pantami ya yi alkawarin za su bada gudumuwar kudi a gina cocin na ECWA.
Senata Usman Bayero Nafada, tsohon sanata mai wakiltar Gombe ta Arewa, ya sanar da ficewarsa daga jam'iyyar PDP bayan ya mika takardar murabus a hukumance.
Jam'iyyar adawa ta ADC ta bukaci hukumomin Najeriya da su gaggauta cafke Nafiu Bala Gombe kan ikirarin cewa ya daura sunayen 'yan takara a shafin hukumar INEC.
Sheikh Isa Ali Pantami ya yi zargin cewa wani mutum a Gombe ya shirya kai masa farmaki yayin da ya ke jawo zuwa kananan hukumomin Gombe ya gana da 'yan PDP.
Gwamnan jihar Gombe, Inuwa Yahaya, shugaban APC na kasa, Jamilu Isiyaku Gwamna da 'yan APC sun je gidan Sanata Bayero Nafada da ke PDP a jihar Gombe.
Shugaban tsagin ADC, Nafiu Bala ya sanar da sanya sunyen 'yan takarar jam'iyyar ADC a Najeriya. Ya sanya 'yan takarar shugaban kasa, babu Atiku Abubakar
Jihar Gombe
Samu kari