Jihar Gombe
Gwamnatin Gombe ta tabbatar da rasuwar Kwamishinan Tsaro, Kanal Abdullahi Bello (mai ritaya), wanda ya mutu a hatsarin mota a hanyar Malam Sidi zuwa birnin Gombe.
Kungiyar gwamnonin Arewacin Najeriya ta yi alhini da jimamin mutuwar mutane sama da 40 a hatsarin fashewar tankar mai da ya auku a jihar Neja jiya Talata.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin jihar Sakkwato ta bayyana yadda sabon tsarinta a kan sufuri ya taimaka matuka wajen dakile safarar yara daga jihar.
Kungiyar Musulmi masu hidimar NYSC ta kasa MCAN ta gudanar da taro a yankin Arewa maso Gabas. An zabi sababbin shugabannin MCAN a Arewa maso Gabas.
Wani kusa a jam'iyyar APC mai mulki, Khamis Darazo, ya nuna damuwa.kan yiwuwar ficewar tsohon ministan sadarwa, Farfesa Isa Ali Ibrahim Pantami daga jam'iyyar.
Tsohon minista a Najeriya, Farfesa Isa Ali Pantami ya gana da shugaban jam'iyyar PDP mai adawa, Ambasada Umar Iliya Damagum tare da tawagarsa a Abuja.
Mai Martaba Sarkin Nafada a jihar Gombe, Alhaji Dadum Hamza, ya ƙaddamar da sabuwar doka domin rage tsadar aure da taimaka wa matasa su samu aure cikin sauƙi.
A labarin nan, za a ji yadda masarautar Akko da ke jihar Gombe ta bayyana dalilanta na nada matar Shugaba Bola Tinubu, Sanata Remi sarauniyar Yakin Akko.
Gwamnatin jihar Gombe karkashin jagorancin Gwamna Muhammadu Inuwa Yahaya ta tura sakon ta'aziyya bayan babban rashin tsohon kwamishina, Julius Ishaya Lepes.
Jihar Gombe
Samu kari