
Fulani Makiyaya







Hukumar Kula da Muhalli a birnin Tarayya Abuja ta yi barazanar kama masu kiwo a birnin tare da kwace shanunsu don mikasu zuwa kotu don daukar mataki akansu.

Zababben gwamnan jihar Katsina Dikko Umar-Radda ya shawarci takwarorinsa zababbun gwamnoni da kada su tsaya binciken gwamnatocin baya da zaran sun karbi mulki.

Wasu yan bindiga da ake zargin makiyaya ne sun hallaka akalla mutane 7 a kauyen Warkan dake yankin Atyap a karamar hukumar Zangon Kataf cikin jihar Kaduna.

Wasu 'yan ta'adda sun yiwa matasa kisan gilla a jihar Filato, inda aka ce sun yiwa matasa biyu yankan rago a jihar da ke Arewa ta Tsakiya a Najeriya, rahoto.

Rikici ya kaure tsakanin Fulani da Hausawa a garin Gwadabawa, jihar Sokoto lamarin da ya kai ka ga kisan mutane da dama tare da jikkata wasu. Ana zaman dar-dar.

Za a ji Kungiyar Fulbe United for Peace and Development za ta goyi bayan jam’iyyyar APC a zaben shugaban kasa da za ayi, sun fadawa mutanensu a zabi Bola Tinubu

Abdullahi Umar Ganduje ya kaddamar da kwamitin da zai duba rikicin makiyaya da manoma. Tsohon shugaban jami’ar BUK, Farfesa Attahiru Jega zai jagoranci kwamitin

Sabon shugaban kungiyar Miyetti Allah ya caccaki shugaba Muhammadu Buhari bisa yadda yayi watsi da su tun bayan amfani da su a zaben shugaban kasa a 2019..

An samu faruwar wani rikici da ya yi sanadiyyar mutuwar mutum 8, ciki har da kananan yara 8 a jihar Borno. An zauna da shugabanni don dinke faruwar hakan gaba.
Fulani Makiyaya
Samu kari