!['Yan bindiga sun bindige shugaban Miyetti Allah, kungiyar makiyaya ta yi kira ga mutanenta](https://cdn.legit.ng/images/560x315/5d0efd6698671753.jpeg?v=1)
Fulani Makiyaya
!['Yan bindiga sun bindige shugaban Miyetti Allah, kungiyar makiyaya ta yi kira ga mutanenta](https://cdn.legit.ng/images/560x315/5d0efd6698671753.jpeg?v=1)
!["Hana makiyaya kiwo a sake zai jawo manyan matsaloli 3 a ƙasa," KACRAN](https://cdn.legit.ng/images/560x315/b7d2f973bb86fea7.jpeg?v=1)
![Gwamnati na shirin kawo tsarin saukakawa makiyaya zirga zirga daga Arewa zuwa Kudu](https://cdn.legit.ng/images/360x203/9e5534a079c6353f.jpeg?v=1)
![Tinubu ya kirkiro sabuwar ma'aikatar tarayya, ya kafa kwamitin kiwon dabbobi](https://cdn.legit.ng/images/360x203/b1ffe4335723cf27.jpeg?v=1)
![An samu raunuka bayan makiyaya sun farmaki jami'an tsaro](https://cdn.legit.ng/images/360x203/b5393f4d8ad2d4a8.jpeg?v=1)
![An samu asarar rayuka a rikicin manoma da makiya a jihar Jigawa](https://cdn.legit.ng/images/360x203/ee2ddc6b25a23fdd.jpeg?v=1)
![Tura ta kai bango: Mazauna Kaduna sun fatattaki 'yan ta'adda, an rage mugun iri a gari](https://cdn.legit.ng/images/190x107/7c2c8660dba7e1cb.jpeg?v=1)
ahotanni sun ce 'yan ta'adda sun kai hari kauyen Rugar Sojidi da Fulani ke zaune a kusa da Issan Makaranta da ke karamar hukumar Kagarko a Kaduna.
![Fulani makiyaya sun yi magana kan batun tsige Sarkin Musulmi, sun yi gargadi](https://cdn.legit.ng/images/190x107/ea9f6ffabbedf2ae.jpeg?v=1)
Kungiyar Fulani makiyaya ta (MACBAN) ta bukaci a kare martaba da kimar kujerar Sarkin Musulmi, Alhaji Sa'ad Abubakar III. Ta gargadi gwamnatin Sokoto.
![Rikicin manoma da makiyaya ya jawo an kashe mutane da dama a Jigawa](https://cdn.legit.ng/images/190x107/fbee989a7bcfa42a.jpeg?v=1)
Rikicin manoma da makiyaya a jihar Jigawa ya yi jawo asarar rayukan mutane uku a yankin gandun dajin Baranda da ke karamar hukumar Kiyawa, har an ceto wasu.
![An samu sabani a majalisa tsakanin sanatoci kan dokar hana makiyaya yawo](https://cdn.legit.ng/images/190x107/c2324f925ab7fd79.jpeg?v=1)
A samu sabani a majalisar dattijai kan kokarin hana makiyaya yawo a Najeriya. Sanatocin Arewa sun ce dokar za ta shafi hakkin 'yan kasa wanda suna da damar yawo
![Rikicin manoma da makiyaya ya barke a Jigawa, an raunata mutum 5](https://cdn.legit.ng/images/190x107/9038fad65bf8e724.jpeg?v=1)
Rundunar 'yan sandan jihar Jigawa ta tabbatar da cewa an samu rikici tsakanin manoma da makiyaya a karamar hukumar Birnin Kudu ta jihar. Mutum biyar sun raunata.
![Ganduje ya cire tsoro, ya fadi musabbabin abin da ya jefa Arewa a matsala](https://cdn.legit.ng/images/190x107/48bea5ebe86e88bd.jpeg?v=1)
Shugaban jam'iyyar APC, Dakta Abdullahi Umar Ganduje yace sauyin yanayi da rashin ilimi a tsakanin al'ummar Fulani shi ne babban abin da ya jefa Arewa a matsala.
![Al'ummar Benue sun shiga rudani bayan makiyaya sun kashe mutum 3](https://cdn.legit.ng/images/190x107/bcb18aa8313ffd0e.jpeg?v=1)
Ana zargin makiyaya da sanadin mutuwar manoma uku a kananan hukumomi biyu a jihar Benue. Manoma sun kauracewa gonakinsu saboda fargabar kai musu hari
![‘Yan sanda sun kama wasu mutane 2 da ake zargi da hannu rikicin da ya barke a kasuwar Sokoto](https://cdn.legit.ng/images/190x107/9a38fd07398c1748.jpeg?v=1)
'Yan sanda a jihar Sokoto sun yi nasarar kame wasu da ake zargin sun tada tarzoma a wata kasuwar jihar. Wannan na zuwa ne bayan da aka samu bayanan sirri.
![Bayan zargin Miyetti Allah kan Gwamna Sule, an dauki mataki kan ƙungiyoyin sa kai](https://cdn.legit.ng/images/190x107/99c59e30876f45d8.jpeg?v=1)
Gwamna Sule Abdullahi na jihar Nasarawa ya haramta dukkan ayyukan kungiyoyin sa-kai na kabilanci a jihar da suka hada da na Fulani da Eggon da Bassa.
Fulani Makiyaya
Samu kari