Fulani Makiyaya
Rikicin da ya barke tsakanin Hausawa da Fulani a karamar hukumar Gudu, jihar Sokoto ya yi sanadin mutuwar mutane hudu, ana zargin saɓani a kan gona ne ya jawo fadan.
Gwamnatin tarayya ta gurfanar da shugaban kungiyar Miyetti Allah kan zargin kafa kungiyar ta'addanci tare da saba dokar wanzar da zaman lafiya ta shekarar 2022.
Shugaban kungiyar Miyetti Allah da ake tsare da shi, Bello Bodejo, ya shigar da gwamnati kara a gaban kotu yana neman a sake shi ba tare da wani sharadi ba.
Duba da yadda ake fama da matsalar tsaro a Abuja, Minista Nyesom Wike ya yi magana kan makiyaya da ke kiwo a tsakiyar birnin inda ya ce zai dauki mataki.
Wasu mahara da ake kyautata zaton fulani makiyaya ne sun kashe dukkan iyalai yan gida ɗaya tare da ƙarin wasu da yawa a yankin ƙaramar hukumar Ukum, jihqr Benuwai.
Rundunar 'yan sanda ta cafke shugaban kungiyar Miyetti Allah ta MACBAN a jihar Adamawa, Alhaji Jaoji Isa kan wasu zarge-zarge na badakalar kudade.
Sunday Igboho ya sha suka, Fulani sun nemi jami'an tsaro su kame shi bayan da ya dawo daga tsare da aka yi a kasar waje kan wasu dalilai na shiga kasa ba lasisi.
Rundunar sojin Najeriya ta gargadi Sunday Adeyemo wanda aka fi sani da Igboho kan irin kalaman da ya ke yi tun bayan dawowa Najeriya a ranar 22 ga watan Faburairu.
Dan fafutukar kasar Yarabawa, Cif Sunday Adeyemo, wanda aka fi sani da Sunday Igboho, ya ce ba gudu ba ja da bayan wajen kare 'yancin kasar Yarabawa.
Fulani Makiyaya
Samu kari