Fulani Makiyaya
Kotun tarayya ta ƙi sauraron buƙatar Bello Bodejo kan sauya sharudan beli, ta ce ya garzaya wajen alkalin hutun kotu yayin da shari'ar EFCC ke ci gaba.
An kashe makiyaya uku a jihar Filato bayan harin da aka kai musu a Riyom. Kungiyar MACBAN ta zargi matasan Berom, amma BYM ta musanta wannan zargin.
Shugaban Miyetti Allah Kautal Hore, Bello Bodejo, ya musanta tuhume-tuhume 12 da EFCC ta shigar masa kan zargin wanke kudade da daukar nauyin ta'addanci.
Wani ɗan sanda ya mutu, fararen hula uku suka ji rauni bayan harin wasu mahara a Gembu, yayin da karamar hukuma ta sanya dokar hana fita ta dare.
Gwamnatin jihar Neja karkashin jagorancin Gwamna Umaru Bago ta sanya dokar hana fita a wasu garuruwa biyo bayan barkewar rikicin kabilanci da ya jawo asarar rayuka.
A labarin nan, za a ji cewa wata saniya ta jawo rikici a tsakanin manoma na makiyaya a jihar Kano, lamarin da ya jawo aka gwabza har mutum 12 suka jikkata.
Shugaban Miyetti Allah na Arewa Maso Gabas, Alhaji Nasiru Liman Jalbu ya yi kira a saki shugaban kungiyar na kasa Alhaji Bello Bodejo da aka kama.
Rundunar 'yan sandan jihar Benue ta kama mutum 10 da ake zargi da alaka da kashe shugaban Miyetti Allah, Ardo Risku Mohammad bayan taron zaman lafiya.
Rundunar 'yan sandan Benue ta kama mutum 10 da ake zargi da kashe shugaban MACBAN na Benue, Alhaji Ardo Risku Mohammed, tare da abokinsa Yakubu Isah.
Fulani Makiyaya
Samu kari