Fulani Makiyaya
Kungiyar Fulani Makiyaya ta MACBAN ta yi wa Amurka martani kan neman saka mata takunkumi bisa zargin keta hakkin addini. Sun ce su ba 'yan ta'adda ba ne.
A labarin nan, za a ji cewa kwamitin majalisar Amurka ya gabatar da kuduri a kan zargin kisan kiristoci a Najeriya, tare da neman a sanya takunkumi ga Kwankwaso.
Wata kotu ta musamman ta yanke hukunci kan shari'ar da aka shigar da wasu Fulani makiyaya bisa zargin sakin dabbobi a gonakin mutane a jihar Jigawa.
Gwamnan jihar Bayelsa, Douye Diri ya aika da sakon gargadi ga sarakunan gargajiya. Gwamna Diri ya gargade su kan ba Fulani makiyaya fili a jihar.
Bakin makiyaya dauke da makamai sun mamaye yankunan Logo da Gwer ta Yamma a jihar Benue, wanda ya jefa mutane a fargaba tare da neman dauki daga jami'an tsaro.
Makiyaya sun ce an sace musu shanu 160 a kananan hukumomin Barikin Ladi da Jos ta Gabas a Filato. Sun sace an sace shanun ne bayan 'yan bindiga sun bude musu wuta.
A labarin nan, za a ji cewa wata kotu dake zamanta a Maiduguri, babban birnin jihar Borno ta kama wani Bafulatani da laifin kishe abokinsa da adda.
Wasu gungun 'yan bindiga sun kai sabon hari jihar Kaduna, inda suka sace shanu 365 a garuruwan Fulani 4. An roki gwamnati da hukumomin tsaro su kai dauki.
Rundunar 'yan sanda jihar Bauchi ta kama mutum shida a wani fada da aka gwabza tsakanin manoma da makiyaya a karamar hukumar Zaki. An kashe mutum daya.
Fulani Makiyaya
Samu kari