Tsadar Mai
Gwamnatin jihar Neja ta bayyana cewa tallafin da Uwargidan Shugaban kasa, Oluremi Tinubu ta ba jihar zai karfafa wa jama'ar da gobara ta shafa gwiwa.
Gwamnatin Bola Ahmed Tinubu ta bayyana cewa ba a fahimce ta ba ne a kan kalamanta na kwanan nan da ke cewa za a kara kudin hasken wuta ga 'yan Najeriya.
'Yan kasuwa sun ce ba za a ga raguwar farashin man fetur nan take a gidan mai ba. Dangote ya rage farashi, amma gidajen mai na da man da suka saya a tsohon farashi.
Matatar man Dangote ta rage farashin man fetur zuwa N890, inda kamfanin ya bukaci ‘yan kasuwa su bi sahu. Jama’a na jiran ganin ko ragewar za ta kai ga kowa.
Rundunar 'yan sandan Kano ta bayyana cewa za ta saka kafar wando daya da duk wani jami'inta da aka gano ya na karbar na goro a titunan da ke fadin jihar.
Farashin mai ya fadi bayan Trump ya kafawa Saudiyya da OPEC kahon zuka a kan su rage farashin. Ya kuma yi alkawarin sanya takunkumi kan Rasha da China.
Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa an samu masu zuba hannun jari da su zuba hannun jarin Daloli a Najeriya, wanda aka yi fatan zai inganta kasar .
Kamfanin NNPC ya kara farashin man fetur zuwa N990 a Abuja da N965 a Lagos. An bayar da lasisin matatar mai a Delta ga kamfanin MRO Energy Limited.
Matatar Ɗangote ta bayyana cewa ta yi rago sosai a karin farashin man fetur da ta yi a baya-bayan nan, inda ta fadi wuraren da za sane shi a kasa da ₦1,000.
Tsadar Mai
Samu kari