Tsadar Mai
Dangote ya fitar da manyan motocin CNG sama da 1,000 don fara rarraba man fetur kai tsaye, zai rage farashi zuwa N820. IPMAN ta ce tana jiran isowar motocin.
Sarkin Kano na 16, Muhammadu Sanusi II ya yi magana an yadda ake samun lalatattun shugabanni a Najeriya inda ya shawarci matasa su yi kokarin kwace mulki a kasar.
Hukumar yaki da cin hanci da rashawa (EFCC) ta titsiye tsohon shugaban kamfanin man fetur na kasa (NNPCL), Mele Kyari, kan zargin karkatar da kudade masu yawa.
A labarin nan, za a ji cewa hukumar DSS ta kawo karshen sabanin da ya ratsa a tsakanin kamfanin Dangote da kungiyar NUPENG a kan rarraba man fetur.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon Shugaban Kasa, Marigayi Muhammadu Buhari ya yi tsayin daga wajen hana cire tallafin man fetur da tare da kare talaka ba.
Kungiyar NUPENG ta yi barazanar shiga yajin aiki kan shirin fara dakon mai da Aliko Dangote zai yi zuwa gidajen mai kyauta. Kungiyoyin mai sun shiga lamarin.
Kungiyar dillalan mai Najeriya ta PETROAN ta sanar da dakatar da daukowa da rarraba man fetur na kwana uku a Najeriya baki daya daga 9 ga watan Satumbar 2025.
'Yan Najeriya za su fara biyan ƙarin harajin kashi biyar cikin ɗari a kan kowace litar man fetur da sauran kayayyakin mai da suka saya daga watan Janairun 2026.
Farashin litar fetur ya ƙaru daga N770.54 a Yulin 2024 zuwa N1,024.99 a Yulin 2025, inda Jigawa, Lagos da Sokoto suka fi tsada, yayin da Zamfara ta fi araha.
Tsadar Mai
Samu kari