Wahalar man fetur a Najeriya
Rahotanni sun tabbatar da cewa ana hasashen farashin man fetur zai sauka a Najeriya, biyo bayan faduwar farashin danyen man Brent a kasuwar duniya zuwa $65 a ganga.
Bola Ahmed Tinubu ya sauke Mele Kyari a matsayin shugaban NNPCL inda ya maye gurbinsa da Bayo Ojulari da ya fito daga jihar Kwara a Arewa ta Tsakiya.
Bola Tinubu ya sauke shugaban NNPCL Mele Kyari. An samar da wutar Maiduguri, farfado da matatun Fatakwal da Warri da cinikin danyen mai da Naira a lokacinsa.
Yayin da Nijar ke ci gaba da fuskantar matsaloli na wahalar mai, Najeriya na kokarin rage wahalhalun tattalin arziki inda take samar da man fetur zuwa kasar.
NIPSS ta tabbatar da saukar farashin fetur kafin 2025, tana mai cewa aikin matatun Najeriya zai taimaka daidaita tattalin arziki da rage wahalhalun da ake fuskanta.
Farashin man fetur ya fara komawa gidan jiya bayaj karewar yarjejeniyar cinikayya tsakanin gwamnatin tarayya da matatun mai a Naira, luta ta ƙara tsada a Legas.
Rahotanni da muke samu sun tabbatar da cewa Kamfanin MRS ya kara farashin man fetur zuwa N930 a Lagos da N960 a Arewa yayin da ake cikin bukukuwan sallah.
Kumgiyar masu gidajen mai ta Najeriya watau PETROAN ta bayyana cewa babu abiɓda ya sauya a harkokin cinikin mai tsakanin mambobinta da matatar Ɗangote.
Fashewar tankunan mai a Jihar Neja sun hallaka akalla mutane 112 tare da lalata kadarorin da darajarsu ta kai biliyoyin naira tsakanin Janairu da Maris 2025.
Wahalar man fetur a Najeriya
Samu kari