Wahalar man fetur a Najeriya
Yan kasuwa sun ki su rage farashin litar man fetur a gidajen mansu duk da matatar Ɗantoge ta yi rangwamen N40, sun ce suna da tsohon kaya da suka saya da tsada.
Matatar man hamshakin ɗan kasuwa, Aliko Ɗangote ta rage farashin fetur a karon farko bayan gangar mai ta sauka sakamakon tsagaita wuta tsakanin Isra'ila da Iran.
Rahotanni daga jihar Legas sun nuna cewa gidajen mai mallakin kamfanin mai na ƙasa watau NNPCL sun kara farashin kowace litar man fetur zuwa N925.
Farashin fetur ya kusan kai N1,000 a Najeriya, saboda rikicin Iran-Isra'ila, wanda ya haifar da tsadar ɗanyen mai. IPMAN ta ce 'yan Najeriya su shirya wa ƙarin.
Manyan dilolin mai, Ardova Plc da MRS Oil Nigeria Plc, waɗanda dukkansu abokan huldar matatar Dangote ne, sun rage farashin fetur zuwa N865 a gidaje man su.
PENGASSAN ta zargi dillalan fetur da tsadar mai, duk da faduwar farashin danyen mai a duniya. Kungiyar ta ce ya kamata fetur ya koma N700 zuwa N750.
Yayin da ake ta bikin babbar sallah a Najeriya, yan kasuwar man fetur sun rage farashin litar mai don jawo hankalin masu saya da ƙara gasa a kasuwa.
Najeriya ta shiga cikin ƙasashe 10 mafi arhar man fetur a Afirka, yayin da Libya da Angola ke a kan gaba, duk da matsalolin makamashi da karancin tallafi.
Yayin da ake fama da matsaloli daban-daban game da hakar man Kolmani a bakin iyakar Gombe da Bauchi, gwamnatocin jihohin 2 sun gana da wakilan NNPCL.
Wahalar man fetur a Najeriya
Samu kari