Wahalar man fetur a Najeriya
Rikicin Amurka da Iran ya kara tsananta, wanda ya sa farashin man Brent tashi sama da $90. Hakan ya taba kasuwar mai a duniya saboda toshe hanyar Hormuz.
Fadar Shugaban Kasa ta yi watsi da shirin Atiku na dawo da tallafin man fetur, tana mai cewa zai rage kudaden shiga tare da kara matsalolin bangaren makamashi.
Matatar Dangote da Legas ta kara farashin man fetur da N65 a kowace lita, abin da ya kai farashin daga N1,200 zuwa N1,265 kan yiwuwar karin farashin mai.
Jam'iyyar ADC ta ce shirin Tinubu na amfani da CNG domin rage farashin sufuri ya zo ne a makare, bayan Atiku ya mayar da tsadar rayuwa muhimmin batu.
Atiku Abubakar ya bayyana dalilin da ya sa yake son dawo da tallafin man fetur, yana tambayar inda kudaden da aka samu bayan cire tallafin suka tafi.
A labarin nan za a ji yan kasuwar man fetur sun bayyana fargaba da matatar Dangote ta kara farashin litar man fetur duk da sauki a kasuwa duniya.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya bayyana cewa nan gaba kadan za a fara samun kudin sufuri a Najeriya bayan z=wani zama da ya yi gwamnonin APC a Abuja.
Masu neman dawo da tallafin man fetur ko masu goyon bayan komawa tsarin sun haɗa da Atiku Abubakar, tsohon mataimakin shugaban ƙasa kuma ɗan takarar jam'iyyar ADC.
Gwamnonin jihohi 36 sun yi watsi da zargin rashin bayyana yadda aka kashe kuɗin cire tallafin mai, suna duba shirin CNG domin rage kuɗin sufuri a Najeriya.
Wahalar man fetur a Najeriya
Samu kari