
Wahalar man fetur a Najeriya







Kamfanin man feturin Najeriya watau NNPC ya bayyana cewa yana da isasshen man feturin da zai isa Najeriya daga yanzu har zuwa bayan zaben shugaban kasa gwamnoni

Kakakin majalisar tarayyar Najeriya, Femi Gbajabiamila ya alakanta karancin man fetur da sabbin naira a kasar a baya-bayan nan da wasu yan neman hana ruwa gudu'

A labarin da muke samu, kamfanin man fetur na NNPC ya bayyana lokacin da za a daina ganin karancin man fetur a Najeriya. Ya ce nan d amako guda komai zai kau.

Yan kasuwan man fetur masu zaman kansu a Najeriya sun bayyana cewa zasu rufe dukkan gidajen man su daga fadin kasar bisa kama karyar da gwamnati ke yi musu.

Kungiyar malaman makaranta na Najeriya, NUT, ta nuna rashin goyon bayanta ga yunkurin da gwamnatin tarayya ke yi na cire tallafin fetur nan da tsakiyar shekara

Rahotanni sun bayyana cewa wata sabuwar Tanka ta yi bindiga yayin da ta ɗauko man Fetur na farko a jihar Ondo, mutane sun shiga yanayin fargaba da tsoron abun.
Wahalar man fetur a Najeriya
Samu kari