Wahalar man fetur a Najeriya
Gwamnatin tarayya ta ƙaddamar da shirin motocin CNG da lantarki a Kano domin rage kuɗin sufuri, bunƙasa makamashi mai tsafta da samar da ayyukan yi ga matasa.
Kungiyar kwadago ta TUC a Najeriya ta bukaci gwamnatin Bola Tinubu da ta saka tallafin man fetur domin saukakawa talakan Najeriya. Festus Osifo ne ya yi kiran.
NMDPRA ta ba wa kamfanonin NIPCO, AA Rano, da wasu hudu lasisin shigo da fetur tan 720,000 a Mayu 2026, duk da ci gaban da matatar Dangote ke samu.
Matatar Dangote ta ƙara farashin litar fetur zuwa N1,350, wanda ke nuna ƙarin N75 a mako guda. Wannan na faruwa ne sakamakon matsin lamba na danyen mai da sufuri.
Farashin mai na cigaba da tashi a Najeriya sakamakon yakin da ake a Iran da Amurka. Matatar Dangote ta kara kudin mai, litar fetur ta doshi N1400.
Wani jami'in matatar Dangote ya sanar da cewa ana saka tallafi a man fetur da dizil domin rage farashinsa a Najeriya. Sai dai ya ce hakan bai samu ba a man jirgi.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo ya yi magana kan farfaɗo da matatun Najeriya da suka shafe shekaru ba sa aiki.
A labarin nan, za a ji sojojin Amurka da na Iran na ci gaba da aikin tare jiragen mai da ke ƙoƙarin wuce wa ta mashigar ruwan Hormuz, Wanda ya daga farashin fetur.
A labarin nan, za a ji Najeriya ta fara kara wa da duniya wajen fitar da mai, an fara taimaka wa ƙasashen Turai da man jirgin sama saboda yaƙin Gabas ta Tsakiya.
Wahalar man fetur a Najeriya
Samu kari