Wahalar man fetur a Najeriya
Matatar Dangote ta ƙara farashin litar fetur zuwa N1,350, wanda ke nuna ƙarin N75 a mako guda. Wannan na faruwa ne sakamakon matsin lamba na danyen mai da sufuri.
Farashin mai na cigaba da tashi a Najeriya sakamakon yakin da ake a Iran da Amurka. Matatar Dangote ta kara kudin mai, litar fetur ta doshi N1400.
Wani jami'in matatar Dangote ya sanar da cewa ana saka tallafi a man fetur da dizil domin rage farashinsa a Najeriya. Sai dai ya ce hakan bai samu ba a man jirgi.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo ya yi magana kan farfaɗo da matatun Najeriya da suka shafe shekaru ba sa aiki.
A labarin nan, za a ji sojojin Amurka da na Iran na ci gaba da aikin tare jiragen mai da ke ƙoƙarin wuce wa ta mashigar ruwan Hormuz, Wanda ya daga farashin fetur.
A labarin nan, za a ji Najeriya ta fara kara wa da duniya wajen fitar da mai, an fara taimaka wa ƙasashen Turai da man jirgin sama saboda yaƙin Gabas ta Tsakiya.
A labarin nan, za a ji cewa matatar Dangote ta samu nasarar fara hako danyen mai daga cikin rijiyr mai mallakin Alhaji Aliko Dangote a Neja Delta.
Dakarun IRGC na kasar Iran sun sanar da sake rufe mashigar Hormuz bayan takaddama da Amurka. Hakan ya sa an kawar da hasashen raguwar farashin fetur a Najeriya.
A labarin nan, za a ji cewa an fara hangen jiragen dakon mai sun fara wuce wa ta mashigar Hormuz da Iran ta rufe bayan Amurka da Isra'ila sun kai mata hari.
Wahalar man fetur a Najeriya
Samu kari