Wahalar man fetur a Najeriya
A labarin nan, za a ji cewa masu kasuwancin man fetur a karkashin kungiyar IPMAN na shirin daukar mataki idan gwamnati ta nemi a kayyade farashin fetur.
Matatar Dangote ta rage farashin fetur da N50 a kan kowace lita bayan saukin rikicin Gabas ta Tsakiya da faduwar farashin danyen mai a kasuwar duniya.
Aluwo na Iwo, Oba Abdulrosheed Akanbi, ya ce matatar mai ta Aliko Dangote ta ceci tattalin arzikin Najeriya daga durkushewa tare da rage wa talakawa wahalhalu.
'Yan kasuwar man fetur sun bayyana cewa nan gaba kadan kudin litar man fetur za ta kasar sauka kasa a Najeriya. Sun ce lita za ta dawo kasa da N120.
Matatar man Dangote da ke Legas ta sanar da rage farashin man fetur biyo bayan yarjejeniyar da aka cimma tsakanin Amurka da Iran don kawo karshen yaki.
Matatar Dangite da ke jihar Legas a Najeriya ta rage farashin kowace litar man fetur a Najeriya saboda saukin da aka samu a farashin danyen mai a kasuwannin duniya.
Shugaban Najeriya Bola Tinubu ya bayyana cewa ba domin cire tallafin man fetur da ya yi a 2023 ba da Najeriya ta durkushe. Ya ce kasar ta farfado.
A labarin nan, za a ji cewa kamfanin mai na kasa, NNPCL ya karyata ikirarin matatar Dangote na cewa an karya dokar PIA saboda ba wasu yan kasuwa lasisi.
Gwamnatin tarayya ta ƙaddamar da shirin motocin CNG da lantarki a Kano domin rage kuɗin sufuri, bunƙasa makamashi mai tsafta da samar da ayyukan yi ga matasa.
Wahalar man fetur a Najeriya
Samu kari