Wahalar man fetur a Najeriya
Matatar mai ta Dangote ya ƙara farashin fetur zuwa ₦1,275 da dizil zuwa ₦1,950 sakamakon rikicin Gabas ta Tsakiya a yau Laraba, 8 ga Afrilu, 2026 yau.
MEMAN ta sanar da sabon farashin fetur inda kuɗin shigo da lita ɗaya ya haura ₦1,380, yayin da kudin fetur din a rumbunan ajiya a Legas ya kai ₦1,300.
A labarin nan, za a ji cewa matatar Dangote ta so samawa kasuwarsn fetur a Najeriya sauki bayan ta sanar da rage farashin litar mai daga bakin teku.
Farashin man fetur ya kusa kai ₦1,400 a sassan Najeriya, lamarin da ya jefa 'yan kasuwa da masu ababen hawa cikin garari sakamakon tashin farashin danyen mai.
Yayin da farashin gangar danyen mai ke ci gaba da tashi a kasuwannin duniya, matatar Dangote a Najeriya ta sanar da karin kudin litar fetur da N70.
Shugaba Tinubu ya naɗa Fola Adeola shugaban kwamitin garambawul ga fannin man fetur. Manufar ita ce jawo jarin $10bn da gyara tsarin makamashin Najeriya.
A labarin nan, za a ji cewa masu ruwa da tsaki a bangaren man feur sun fara gargadin cewa idan lamurra suka rincabe, litar man fetur zai kai N2000.
Yakin Iran da Amurka/Isra'ila ya tayar da hankali a tsakanin jami'an gwamnatin Trump saboda tashin farashin man fetur a Amurka da sauran kasashen duniya.
A labarin nan, za a ji cewa masana da masu ruwa da tsaki a bangaren man fetur sun bayyana damuwa a kan yadda yakin Iran, Amurka da Isra'ila zai shafi Najeriya.
Wahalar man fetur a Najeriya
Samu kari