
Wahalar man fetur a Najeriya







Gwamnatin tarayya ta amince da gina matatun mai uku da za su kara yawan gangar man da ake tace zuwa 140,000 a kullum, domin bunkasa samar da mai a Najeriya.

Masana harkokin tattalin arziki sun yi hasashen cewa za a iya ƙara samun sauƙi a farashin litar mai idan gangar ɗanyen mai ta ci gaba da sauka a kasuwannin duniya.

Wani masanin tattali a Najeriya ya bayyana cewa farashin man fetur zai cigaba da sauka a Najeriya har zuwa watan Yunin 2025 bayan Dangote da NNPCL sun rage kudi

Matatar Dangote ta bayyana gidajen mai din da masu bukatar sauki za su rika samun man fetur dinsa a farashi mai rahusa. Sun hada da AP, MRS da Heyden.

Kamfanin NNPCL ya bayyana cewa za a samu saukin farashin man fetur a Najeriya idan darajar Naira ta karu> Ya ce zai kara gidajen man fetur zuwa 2,000.

Da yiwuwar ƴan Najeriya su tsinci kansu a matsalar ƙarancin mai da karuwar ra ayyukan yi sakamakon haramta amfani da tankoki masu cin lita 60,000 yau Asabar.

NMDPRA ta rufe gidajen mai 5 a Katsina saboda matse lita da rashin tsaro. NMDPRA ta zayyana sunayen gidajen da aka rufe suka hada da A A Rano, Ashafa da wasu uku.

Masu shigo da mai daga ketare sun ce kasuwancinsu na cikin matsala bayan matatar Ɗangote ta sake rage farashin litar man fetur, sun ce za su iya yin asara.

Kamfanin Dangote Refinery ya sake rage farashin fetur daga ₦890 zuwa ₦825 kowace lita inda aka tabbatar da cewa a Lagos za a siyar da lita kan ₦860.
Wahalar man fetur a Najeriya
Samu kari