Wahalar man fetur a Najeriya
Fadar Shugaban Ƙasa ta soki Atiku Abubakar kan alkawarinsa na dawo da tallafin man fetur, yayin da Wike ya zarge shi da sauya matsaya saboda siyasa.
Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar ADC, Atiku Abubakar ya sanar da cewa zai dawo da tallafin man fetur idan ya ci zaben shugaban kasa na 2027.
Gwamnatin tarayya ta ce sayar da fetur kan N200 a karkashin tallafi zai hana matatar Aliko Dangote aiki tare da jefa Najeriya cikin karancin mai.
Ministan kudi, Taiwo Oyedele ya ce cire tallafin man fetur ya samar wa Najeriya Naira tiriliyan 15.8 tsakanin Yuni 2023 da Disambar shekarar 2025.
A labarin nan, za a ji tagomashin da matatar man Dangote ta fara samu ana dab da fara sayar da hannun jari ga daukacin yan kasuwar da ke sin zuba jari.
A labarin nan za a ji cewa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya dauki alkawarin fitar da wasu tsare-tsare da za su farfado da matatun Najeriya da suka dade ba aiki.
A labarin nan za a ji cewa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yi alkawarin fitar da bayanai dalla-dalla game da rara da aka samu bayan cire tallafin fetur.
Hukumar RMAFC ta ce Najeriya ta kashe tiriliyan ₦1.16 kan tallafin fetur a 2021, yayin da Majalisar Dattawa ke binciken rahotannin harkokin mai da iskar gas.
Matatar Dangote da ke jihar Legas ta rage farashin fetur zuwa N1,165 kan kowace lita daga N1,215, sannan ta sauke farashin dizal zuwa N1,570 a Najeriya.
Wahalar man fetur a Najeriya
Samu kari