Wahalar man fetur a Najeriya
A labarin nan, za a ji cewa Fadar Shugaban Kasa ta ce an sanya harajin man fetur da dizel ne domin baiwa matatun mai da ake da su a cikin Najeriya dama.
'Yan kasuwar man fetur sun yi gargadi da cewa kudin litar man fetur zai haura N1,000 saboda sabon tsarin haraji na 15% da Bola Tinubu ya kawo a Najeriya.
Dillalan man fetur a Najeriya sun alakanta karuwar tsadar fetur da rashin samun damar sayen mai kai tsaye daga matatar Dangote, sun ce a rumbuna suke saye.
A labarin nan, za a ji cewa rufe matatar tace danyen mai da dangoginsa da ke Fatakwal ya jawowa kasar asarar makudan kudi da ya kai Naira biliyan 366.2.
Duk da samar da mai daga matatar Dangote, rahoton hukumar NMDPRA ya nuna Najeriya ta shigo da kusan lita biliyan 15 na fetur tun Agustan 2024 zuwa yanzu.
Farashin man fetur ya kai N1,000 a Jos, Gombe da wasu biranen Arewacin Najeriya da dama, direbobi sun koka kan tsadar man. 'Yan kasuwa sun fadi dalilin tsadar.
Kungiyoyin 'yan kasuwa sun ce ba su suka jawo tashin farashin mai a Najeriya ba. An zargi manyan dilolin mai da janyo tashin farashin mai a jihohin Najeriya.
Duk da janye yajin aikin PENGASSAN, karancin man fetur ya ƙara tsananta a Sokoto, inda farashin lita ya kai ₦970, lamarin da ya janyo tsadar sufuri da wahala.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu yace gwamnatinsa ba za ta zuba ido tana kallo wasu su gurgunta tattalin arzikinta ta hanyar taba mutum kamar Alhaji Aliko Dangote.
Wahalar man fetur a Najeriya
Samu kari