Wahalar man fetur a Najeriya
Farashin Automative Gas Oil Wanda aka fi sani da dizal ya fadi warwas daga N1,700 a kan kowacce lita sabanin N1,350 a Najeriya. Ana hasashen zai kara karyewa.
Kamfanin mai na ƙasa (NNPCL) ya musanta rahoton da ke yawo cewa an samu ragi a farashin man fetur da dizal a gidajen man kamfanin da na yan kasuwa a Najeriya.
Rahotanni na nuni da cewa wasu gidajen mai a jihar Enugu sun rage farashin litar fetur daga N720 zuwa N660 sakamakon wani mataki da NNPLC ya ɗauka.
Wani jigo a jam'iyyar APC, Olatunbosun Oyintiloye, ya bukaci shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, da ya yi wani abu akan tsadar iskar gas da ake fama da ita.
An bayyana jihohin Najeriya da suka fi shan tsadar man fetur a Najeriya, duba da yadda farashin ya tashi a gidajen mai a cikin watan da ya gabata.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya bayyana cewa akwai wasu rukunin mutane biyu da suka koma yaƙarsa saboda ya cire tallafin man fetur a Najeriya.
Kamfanin NNPCL ya ce nan da mako biyu matatar mai ta garin Fatakwal, jihar Rivers za ta fara aikin tace mai yayin da yake shirin daina shigo da fetur kasar.
Ana fargabar litar fetur za ta haura N600 a NNPC sakamakon karuwar kudin sauke man fetur da a yanzu ya haura N1,400, da kuma faduwar darajar Naira.
An gano wasu manyan dalilai da ke da alaƙa da hauhawar farashin siminti wanda ya haifar da damuwa ga jama'a har ma da gwamnati a bangaren gine-gine.
Wahalar man fetur a Najeriya
Samu kari