Tsadar Mai
Yayin da farashin gangar danyen mai ke ci gaba da tashi a kasuwannin duniya, matatar Dangote a Najeriya ta sanar da karin kudin litar fetur da N70.
Gwamnatin Amurka ta sake yin magana kan janye takunkumin da ta kakabawa danyen man Iran yayin ake ci gaba da samun hauhawar farashin mai a kasuwar duniya.
Kamfanin Saudi Aramco ya nuna rashin tabbas kan fitar da mai a watan Afrilu, yayin da ikon Iran kan mashigar Hormuz ya zama babban tarnaki ga makamashin duniya.
Manyan kamfanonin mai na Amurka sun gargaɗi Donald Trump kan ta'azzarar matsalar makamashi yayin da Amurka da Iran suka ƙi amincewa da tsagaita wuta.
A labarin nan, za a ji cewa Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya kara jan kunnen Iran kan yunkurin dasa nakiyoyi a mashigar Hormuz da jiragen mai ke wucewa.
A labarin nan, za a ji cewa rundunar sojin ruwan Amurka ta sanar da cewa jami'anta ba za su iya raka jiragen mai da ke son wucewa ta Hormuz ba a yanzu.
Shugaban Majalisar tarayyar Turai, Antonio Costa ya bayyana bisa abubuwan da ke faruwa a kasuwar duniya, Rasha ta fi amfana da yakin Iran, Amurka da Isra'ila.
Rundunar sojin Iran ta IRGC ta yi wa Donald Trump martani game da maganar tsayar da yaki da ya ke cewa za a yi a 'yan kwanaki masu zuwa. Sun ce sun yi wa Amurka illa
A labarin nan, za a ji cewa Shugaban Amurka Donald Trump ya lashi takobin hana Iran rufe mashigar Hormuz inda kusan 20% man fetur na duniya ke wucewa
Tsadar Mai
Samu kari