Tsadar Mai
'Yan kasuwa sun sauke farashin man fetur kasa da na matatar Dangote bayan gasa ta tsananta a kasuwa. Hakan na zuwa ne bayan jama'a na zuwa gidajen mai masu rahusa.
A labarin nan, za a ji cewa attajirin Afrika, Alhaji Aliko Dangote ya kara shigar da karar Farouk Ahmed da ya jagoranci hukumar NMPDRA gaban hukumar yaki da rashawa.
Naira ta ƙarfafa zuwa N1,418.26/$1, yayin da matatar Dangote ta rage farashin man fetur zuwa N739 a gidajen MRS, sannan NNPCL ya rage zuwa N815 a Abuja.
NNPCL ya samu ribar N502bn a watan Nuwamba 2025, yayin da ya rage farashin man fetur zuwa kasa da N800 lita daya domin gogayya da matatar man Dangote a gidajen mai.
Kamfanin NNPCL ya samu ribar N502bn a watan Nuwamba 2025, yayin da kuɗaɗen shigarsa suka kai N4.36tn sakamakon haɓakar samar da iskar gas da hakar danyen mai.
Wata tankar mai ta fashe a gidan man Dass da ke jihar Bauchi, inda aka yi asarar kadarori na miliyoyin Naira. Jami'ai sun kashe gobarar tare da shawo kan lamarin.
Attajirin dan kasuwa a Afirka, Alhaji Aliko Dangote, ya yi wasu zarge-zarge game da badalakar cin hanci da rashawa da ya alakanta da hukumomin NMDPRA da NUPRC.
Matatar Dangote ta fara sayar da litar man fetur a kan ₦739 a gidajen mai na MRS sama da 2,000 a Najeriya, domin rage tsadar mai da wahalar rayuwa.
Tsohon Ministan wasanni da matasa, Solomon Dalung, ya ragargaji shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu kan matakin da ya dauka na cire tallafin man fetur.
Tsadar Mai
Samu kari