Tsadar Mai
A labarin nan, za a ji cewa wasu da ba a kai ga gano su ba sun yi kutse a cikin wayoyin Alhaji Aliko Dangote da Femi Otedola a cikin mako gida, inda aka nemi kudi.
A labarin nan, za a ji cewa matatar Dangote ta ƙaryata masu cewa ta rage farashin litar man fetur ne bayan gwamnati ta dakatar da harajin shigo da mai zuwa Najeriya.
Kungiyar IPMAN, ta 'yan kasuwar mai ta ce sayen fetur kai tsaye daga Dangote zai sa farashin mai ya sauka a gidajen mai a fadin Najeriya. Ta yi korafi da NMDPRA.
Kamfanin Dangote ya rage farashin man fetur da ₦49, abin da ke iya kawo ƙarshen shigo da mai daga kasashen waje yayin da ƴan kasuwa ke gargadin yiwuwar karancin mai.
A labarin nan za a ji cewa kungiyar yan kasuwar man fetur a MEMAN ta nemi gwamnati ta sake duba batun harajin shigo da man fetur da ta kakaba a kasar nan.
Kwamitin da majalisar dattawa ta kafa don binciken satar mai ya fara gabatar da bincikensa. Kwamitin ya bayyana cewa an yi sama da fadi da biyiyoyin kudade.
A labarin nan, za a ji cewa Fadar Shugaban Kasa ta ce an sanya harajin man fetur da dizel ne domin baiwa matatun mai da ake da su a cikin Najeriya dama.
A labarin nan, za a ji cewa rufe matatar tace danyen mai da dangoginsa da ke Fatakwal ya jawowa kasar asarar makudan kudi da ya kai Naira biliyan 366.2.
Duk da samar da mai daga matatar Dangote, rahoton hukumar NMDPRA ya nuna Najeriya ta shigo da kusan lita biliyan 15 na fetur tun Agustan 2024 zuwa yanzu.
Tsadar Mai
Samu kari