Labaran kasashen waje
Mutum 2 sun tsira bayan ƙaramin jirgi ya faɗa kan motoci a Georgia. Matuƙin ya yi ban kwana da iyalinsa kafin sauƙar gaggawa a ranar 9 ga Fabrairu, 2026.
Akalla mutane 51 ne ake fargabar sun mutu ko sun bace a tekun Libiya bayan jirgin ruwa da suke tafiya a cikinsa ya yi hatsari. 'Yan Najeriya 2 sun tsira.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya yi tsokaci kan batun shiga aljanna. Donald Trump ya bayyana cewa ya yi abubuwa da yake ganin za su sanya ya samu damar shiga.
Gwamnatin Tarayya ta sake buɗe iyakar Tsamiya a Kebbi. CG Adewale Adeniyi ya ce an ɗauki matakin ne domin haɓaka kasuwanci da tsaro da kasar Nijar.
Iran ta yi barazanar kai wa sansanonin Amurka hari idan aka kawo mata farmaki. Minista Araghchi ya bayyana tattaunawar nukiliya a Oman a matsayin kyakkyawan farawa.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu zai kai ziyarar aiki zuwa kasar Birtaniya. Shugaba Tinubu zai ziyarci kasar ne bayan samun gayyata daga Sarki Charles.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya yi magana kan tattaunawar da aka yi tsakanin Amurka da Iran. Trump ya bayyana cewa tattaunawar ta yi ma'ana sosai.
Harin ƙunar-bakin-wake a masallacin Shi'a dake Islamabad ya jawo mutuwar masallata 31 tare da jikkata 169; an auuama dokar ta-ɓaci a asibitocin Pakistan yau Juma'a.
Shugaba Bola Tinubu ya yi tafiye-tafiye 10 a 2025, yana jawo muhawara, yayin da Muhammadu Buhari ya yi tafiye-tafiye 21 a shekarar 2016 kacal a mulkinsa.
Labaran kasashen waje
Samu kari