Labaran kasashen waje
Fadar shugaban kasa a Benin ta yi tsokaci kan yunkurin da sojoji suka yi na kifar da gwamnatin Shugaba Patrice Talon. Ta ce sojojin ba su karbe iko a kasar ba.
Shugaba Bola Tinubu ya karɓi takardun aiki daga jakadu 17 da manyan kwamishinoni 4, inda ya jaddada cewa Najeriya za ta ƙarfafa haɗin kai tsakaninta da ƙasashe.
Ministan Abuja, Nyesom Wike ya ce jita-jitar da ake yadawa a soshiyal midiya cewa an kama shi a Faransa ba gaskiya ba ne. Ya fadi masu yada jita-jitar.
A labarin nan, za a ji cewa sunayen wasu tsofaffin shugabanni a Najeriya da za su zama jakadun kasar nan bayan umarnin shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu.
Gwamnatin Amurka ta fara daukar matakai domin dakile kashe-kashen kiritocin da take zargin yana faruwa a Najeriya, ta hana ba masu hannu a lamarin biza.
Gwamnatin Donald Trump ta dakatar da karɓar bukatar 'yan ƙasashe 19 na shiga Amurka, tana mai cewa matakin ya zama dole don ƙara tsaurara tsaron ƙasar.
Wasu yan sa kai a Katsina sun kai harin kuskure kan sojojin Nijar da suka shiga Mazanya don ɗibar ruwa, lamarin da ya jawo damuwa har hedikwatar tsaro ta shiga ciki.
Trump ya na barazanar dakatar da shigar mutanen ƙasashen “Third World” cikin Amurka, lamarin da ya tayar da muhawara kan ma’anar kalmar da ƙasashen da abin ya shafa.
Shugaban Amurka Donald Trump ya sake tayar da kura bayan ya sanar da neman dakatar da shigowar ’yan ƙasashen da ya kira “ƙasashe masu tasowa”, musamman daga Afrika.
Labaran kasashen waje
Samu kari