Yan Kwallo
Fitacciyar kungiyar kwallon kafa ga Manchester United ta nada Michael Carrick a matsayin kocin da zai jagoranci yan wasanta har zuwa karshen kakar wasa ta bana.
Gwamnatin tarayya ta tabbatar da cewa daga yau zuwa gobe, yan wasa da duka tawagar Super Eagles za su sakon shigar alawus dinsu a asusu kafin wasan ranar Asabar.
Yayin da ake shirin fara AFCON 2025/2026, akwai fitattun ‘yan wasan Afirka irin su Mohamed Salah, Didier Drogba da suka yi fice amma ba su taba lashe kofin AFCON ba.
Kungiyar kwallon kafa ta Barcelona SC ta sanar da mutuwar dan wasan ta, Mario Pineida bayan an harbe shi da bindiga a kasar Ecuador. Masu mutane ne suka harbe shi.
Kyaftin din tawagar kwallon kafa ta Najeriya watai Super Eagles, Ahmed Musa, ya yi ritaya. Ahmed Musa ya yi ritaya daga buga wasannin kasa da kasa.
Lionel Messi ya zarce Ferenc Puskás, inda yanzu ya zama dan wasan da ya fi kowa yawan kwallayen da ya ba da aka zura a raga a tarihin kwallon kafa.
Real Madrid na shirin kashe sama da €100m domin sayen dan wasan Najeriya, Victor Osimhen daga Galatasaray, matakin da zai sauya tsarin harin ƙungiyar a kakar gaba.
Wani mutumi ya tayar da rigima cikin jirgin ƙasa inda ya zargi matasan ƙwallon Najeriya da wakiltar abin da ya kira gwamnati ko ƙungiyar yan ta’adda.
Kungiyar Super Eagles ta Najeriya ta fafata a gasar kofin duniya daga 1994 zuwa 2025. Najeriya ta fafata a 1994, 1998, 2022, 2010, 2014, da kuma 2018.
Yan Kwallo
Samu kari