![Tsadar Burodi: Gwamnatin Kano ta shiga ganawa domin ganin samun sauki Inji PCACC](https://cdn.legit.ng/images/560x315/f6bdc7a18e77b916.jpeg?v=1)
Yaki da cin hanci a Najeriya
![Tsadar Burodi: Gwamnatin Kano ta shiga ganawa domin ganin samun sauki Inji PCACC](https://cdn.legit.ng/images/560x315/f6bdc7a18e77b916.jpeg?v=1)
![Kano: Kotu ta umarci sallamar Muhuyi Rimingado daga mukaminsa nan take](https://cdn.legit.ng/images/560x315/eddefc728de596dc.jpeg?v=1)
![Kotu ta amince 'danuwan Yahaya Bello da ake zargi da badakalar N3bn ya tafi kasar waje](https://cdn.legit.ng/images/360x203/928f2d15c82cbe02.jpeg?v=1)
![Shugaban APC Abdullahi Ganduje ya fadi dalilin karuwar cin hanci da rashawa](https://cdn.legit.ng/images/360x203/397fc862bd7080d2.jpeg?v=1)
!["Wasu malaman addini sun fi masu mukaman siyasa barna": EFCC ta fadi hujjoji](https://cdn.legit.ng/images/360x203/3c1e0af0372cc6f3.jpeg?v=1)
![El-Rufai ya dauki mataki kan mamban Majalisar Kaduna da gidan jarida, ya nemi diyyar N3bn](https://cdn.legit.ng/images/360x203/3e069068e729a930.jpeg?v=1)
![An fadi biliyoyin da 'yan Najeriya suka bayar na cin hanci ga jami'an gwamnati a 2023](https://cdn.legit.ng/images/190x107/67c3cb0b7dcd5435.jpeg?v=1)
Hukumar kididdiga ta kasa (NBS) ta bankado yadda 'yan Najeriya su ka kashe biliyoyin Naira a matsayin cin hanci ga jami'an gwamnati, inda ta gano N721bn aka bayar.
![El Rufai vs Uba Sani: Majalisar Kaduna ta bankado shirin mukarraban tsohon gwamna](https://cdn.legit.ng/images/190x107/449f1d60bae33f6b.jpeg?v=1)
Majalisar jihar Kaduna ta yi zazzafan martani ga tsohon gwamnan jihar, Nasir El-Rufai kan zargin badakala da kwamitinta ya kafa domin bincikar almundanar N423bn.
![Aikin Mambila: EFCC za ta gurfanar da Ministan Buhari kan badakalar N33bn](https://cdn.legit.ng/images/190x107/aa43bdfdb616aade.jpeg?v=1)
Hukumar yaki da cin hanci ta EFCC za ta gurfanr da tsohon Ministan makamashi, Saleh Mamman kan tuhume-tuhume guda 12 da suka saba dokokin kasa har na N33bn.
![Yahaya Bello ya koma matsala, EFCC ta nemi taimakon kasashe a kama tsohon gwamna](https://cdn.legit.ng/images/190x107/3f31468c978ffe50.jpeg?v=1)
Rahotanni sun bayyana cewa hukumar EFCC ta sanya Yahaya Bello cikin jerin sunayen wadanda INTERPOL za ta sanyawa ido a kasashe uku na Arewacin Afrika.
![An bankado yadda Sambo Dasuki ya ba tsohon gwamna N1.2bn daga kudin makamai](https://cdn.legit.ng/images/190x107/ba955d89bd8c47b3.jpeg?v=1)
Mai bincike a hukumar EFCC, ya bayyana yadda tsohon mai ba da shawara a harkokin tsaro, Sambo Dasuki ya ba tsohon gwamnan Ekiti, Ayodele Fayose N1.2bn.
![Shugaban EFCC ya koka kan girman satar da ake yi, ya fadi abin da 'yan Najeriya za su yi](https://cdn.legit.ng/images/190x107/e9eab0be0ba0cac5.jpeg?v=1)
Shugaban hukumar yaki da masu yiwa tattalin arzikin kasa zagon kasa (EFCC), Ola Olukoyede ya koka kan irin girman satar makudan kudaden da ake yi a kasar nan.
![Ina aka kai maƙudan kuɗin da aka ƙwato daga ɓarayin ƙasa a mulkin Buhari?](https://cdn.legit.ng/images/190x107/d2e5cf1e9aa48bfc.jpeg?v=1)
Tsohon shugaban kwamitin bincike kan kwato kadarorin gwamnati, Okoi Obono-Obla, ya yi zargin cewa an mayar da dukiyar da suka kwato lokacin Buhari hannun barayin.
![Gudun duniya: An gwangwaje dan sanda da kyauta bayan kin karbar cin hancin N150m](https://cdn.legit.ng/images/190x107/8c77460fc065c36b.jpeg?v=1)
Dan sanda, Ibrahim Ezekiel Sini ya samu kyauar makeken fili a Abuja bayan ya ki karbar cin hanci domin samun aminci a cikin zuciyarsa da kare mutuncin kansa.
!["Siyasa ce kawai": NNPP ta kalubalanci EFCC kan binciken Kwankwaso, ta nemi hujjoji](https://cdn.legit.ng/images/190x107/1b50289afa0abb0d.jpeg?v=1)
Jam'iyyar NNPP ta kasa ta kalubalanci hukumar EFCC kan binciken Sanata Rabiu Kwankwaso ba tare da hujjoji ba inda ta ce sanatan mutum ne jajirtacce.
Yaki da cin hanci a Najeriya
Samu kari