Yaki da cin hanci a Najeriya
Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja ta wanke ello Adoke, tsohon ministan shari'a daga tuhumar karkatar da $1.1bn da hukumar EFCC ta shigar kan badakalar Malabu.
Yayin da aka kafa kwamitin bincike kan binciken Nasir El-Rufai, tsohon kakakin Majalisar jihar Kaduna, Yusuf Zailani ya ƙaryata amincewa da bashin $350m.
Gwamnatin tarayya ta buƙaci tsohon gwamnan jihar Kogi, Yahaya Adoza Bello ya mika kansa ga bincike, ta ce EFCC tana da karfin ikon gayyatar kowane ɗan Najeriya.
Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta ƙasa wato EFCC ta tsara gurfanar da tsohon gwamnan jihar Kogi, Yahaya Adoza Bello a gaban kotu yau Alhamis.
Hukumar EFCC ta gargaɗi dukkan masu kokarin kawo mata cikas yayim gudanar da ayyukanta na doka, ta ce babban laifi ne da za ɗaure mutum shekara 5 a gidan yari.
Shugaban hukar yaƙi da cin hanci da rashawa ta jihar Kano, Muhuyi Magaji, ya ce akwai wasu mutane da suka fara azazzala masa kan ya buɗe babin binciken Abba.
Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta jihar Kano (PCACC) ta sake shigar da sabbin tuhume-tuhume kan Abdullahi Ganduje da suka shafi karkakatar da kudi.
Hukumar EFCC ta ce har yanzu tana kan gudanar da bincike game da zargin karkatar da kudi da ake yi wa tsohuwar ministar jin kai Betta Edu da kuma Halima Shehu.
Rahotanni sun bayyana cewa an gurfanar da Emefiele tare da Henry Isioma Omoile a gaban kotun mai shari’a Rahman Oshodi kan sabbin tuhume-tuhume 26.
Yaki da cin hanci a Najeriya
Samu kari