Yaki da cin hanci a Najeriya
‘Yar majalisa a Amurka, Kimberly Daniels ta zargi ƙaramin ministan tsaro, Bello Matawalle da yunkurin bada cin hanci domin sauya rahoton kisan Kiristoci a Nigeria.
Jami'an hukumar EFCC a Abuja ta kai samame gidan tsohon Ministan Shari’a Abubakar Malami a Maitama da ke birnin, domin kwace kadararsa ba tare da takardar kotu ba.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna da iyakansa sun aika da takardar da ke dauke da bukatun da suke nema daga wajen hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta ICPC.
EFCC ta gurfanar da daraktocin NRC guda 3 kan zargin wawure ₦2.04bn a Legas. An tsare Iloanusi a yari yayin da Njoku ya sami belin jinya a shari'ar.
Rundunar 'yan sanda ta kama tsohon hadimin shugaba Muhammadu Buhari, Okoi Obono-Obla kan zargin shiga aikin lauya ba bisa ka'ida ba a jihar Cross River.
Kotu ta yanke wa tsohon MD na BANKIN NEXIM, Roberts Orya, hukuncin shekara 490 a gidan yari kan damfarar N2.4bn. EFCC ta bayyana cewa ta yi nasara a shari'ar.
Tsohon shugaban kwamitin gyaran fansho, Dr Abdulrasheed Maina, ya faɗi a Abuja sakamakon raunin da ya samu. Ana ci gaba da ba shi kulawa a asibiti.
Kwamitin binciken shari’a a Sokoto ya zargi tsohon gwamna Tambuwal da almundahanar fiye da ₦117bn. Gwamna Ahmed Aliyu ya ce za a kafa kwamitin don adalci.
Tsohon gwamnan Kano, Abdullahi Ganduje, na fuskantar ƙarin tuhumomi kan badalaka makudan kudi, yayin da aka gurfanar da Ahmad Rabiu a kotu kan zargin bata suna.
Yaki da cin hanci a Najeriya
Samu kari