Yaki da cin hanci a Najeriya
Mai ba Atiku Abubakar shawara kan yada labarai, Paul Ibe, ya bukaci Shugaba Bola Tinubu ya dakatar da Femi Gbajabiamila kafin binciken ICPC ya fara.
Matar tsohon gwamnan jihar Kaduna, Hajiya Asia El-Rufai, ta roƙi Shugaba Tinubu ya tabbatar mijinta ya samu adalci da hakkoƙin kundin tsarin mulki.
Wata babbar kotu a Najeriya ta ƙwace wani katafaren ginin tsohon Ministan makamashi a kasar, Saleh Mamman, bayan an same shi da laifin karkatar da Naira biliyan 22.
Hukumar yaki da rashawa ta ICPC ta bayyana dalilan da suka sa ta damke tsohon ministan kimiyya da fasaha, Uche Nnaji a filin jirgin sama a Abuja.
An kama tsohon ministan Kimiyya da Fasaha, Uche Nnaji, a filin jirgin sama na Nnamdi Azikiwe da ke Abuja bayan dawowarsa daga Enugu ta jirgin haya.
Atiku Abubakar ya bukaci Shugaba Tinubu ya dakatar da Femi Gbajabiamila tare da binciken zargin karɓar Naira miliyan 400 da aka yi masa ta hannun wakili.
ICPC ta gurfanar da Nasir El-Rufai da wasu mutane biyar kan tuhume-tuhume 11 da suka shafi zargin cin hanci da kwangilar CCTV ta N8.68bn a Kaduna.
Tsohon ministan kirkire-kirkire da fasaha, Uche Nnaji ya yi martani game da cewa ya samu gayyata daga ICPC kam binciken da ake yi kan zargin jabun takardun karatu.
Rahotanni daga EFCC sun nuna cewa tsohon gwamnan jihar Delta, Ifeanyi Okowa ya je ofishin ne domin neman a dawo masa da fasto dinsa na barin kasa.
Yaki da cin hanci a Najeriya
Samu kari