Yaki da cin hanci a Najeriya
Wata kotu a Abuja ta yankewa tsohon Ministan Wutar Lantarki, Saleh Mamman hukuncin daurin shekaru 75 bayan samunsa da laifin satar kusan N33.8bn na kudaden gwamnati.
A ci gaba da shari'ar Nasir El-Rufai, kotu ta dage sauraron karar neman belinsa zuwa ranar 13 ga Mayu bayan ICPC ta nemi karin lokaci domin nazarin sababbin takardu.
Hukumar EFCC ta ayyana neman Halimat Tejuosho ruwa a jallo kan zargin zambar ayyukan gwamnati, yayin da ƙungiyar City Boy Movement ta dakatar da ita.
Babbar kotun tarayya a Abuja ta yi watsi da muhimman hujjojin EFCC a shari’ar zargin damfarar kwangila ta N2.8bn da ake yi wa Hadi Sirika da wasu mutane.
Hukumar DSS ta nemi kotu ta ɓoye sunayen shaidu a shari’ar Nasir El-Rufai, tana mai cewa hakan na da muhimmanci domin kare lafiyarsu daga yiwuwar barazana.
Karamin Ministan tsaron Najeriya, Bello Matawalle, ya karyata zargin yunƙurin bada cin hanci ga jami’in Amurka, yana mai cewa labarin ƙarya ne mara tushe.
‘Yar majalisa a Amurka, Kimberly Daniels ta zargi ƙaramin ministan tsaro, Bello Matawalle da yunkurin bada cin hanci domin sauya rahoton kisan Kiristoci a Nigeria.
Jami'an hukumar EFCC a Abuja ta kai samame gidan tsohon Ministan Shari’a Abubakar Malami a Maitama da ke birnin, domin kwace kadararsa ba tare da takardar kotu ba.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna da iyakansa sun aika da takardar da ke dauke da bukatun da suke nema daga wajen hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta ICPC.
Yaki da cin hanci a Najeriya
Samu kari