Yaki da cin hanci a Najeriya
Mawaki a Najeriya, Femi Kuti ya ce Tinubu ba shi ne babbar matsalar Najeriya ba, yana mai cewa cin hanci da rashawa da raunin hukumomi su ne manyan ƙalubale.
A labarin nan za a ji cewa hukumar yaki da cin hanci da rashawa mai zaman kanta ta ICPC ta tabbatar da samun bayanai a kan wasu ma'aikatan bogi a Najeriya.
Gwamna Ademola Adeleke ya kai EFCC ƙara kan daskarar da asusun Osun, yana neman diyyar Naira biliyan biyu da umarnin kotu na cire takunkumin da aka sanya.
Hukumar Yaƙi da Cin Hanci da Rashawa ta EFCC ta bayyana cewa a halin yanzu tana gudanar da bincike kan jihohi kusan 18 bisa zargin almundahanar kuɗaɗen gwamnati.
Halima Shehu ta roƙi Tinubu ya umarci EFCC ta fitar da rahoton binciken da ta yi, tana cewa hakan zai wanke sunanta daga zarge-zargen da aka yi mata.
Ofishin Kasafin Kudi ya ce hukumar bogi ta PFIPC ta samo asali tun mulkin marigayi Muhammadu Buhari, tare da jaddada cewa ba a taba sakin ko sisi gare ta ba.
Femi Gbajabiamila, wanda shi ne shugaban ma'aikatan fadar shugaban kasa, ya shigar da kara a kotun Abuja kan Adeniyi Adeyemi bisa zargin bata masa suna.
Ƙungiyar SERAP ta kai INEC kotu tana neman ta binciki zargin cewa gwamnonin APC sun karkatar da kusan N800bn daga kudaden FAAC domin yakin neman zaben 2027.
Hukumar EFCC ta bayyana yadda ake shigar da koke kan zargin damfara ta shafinta, tare da gargadin cewa ƙorafin ƙarya laifi ne mai hukunci mai tsanani.
Yaki da cin hanci a Najeriya
Samu kari