Yaki da cin hanci a Najeriya
Tsohon shugaban EFCC, Ibrahim Magu, ya ce ba a gayyaci Goodluck Jonathan ba kan badakalar makaman saboda takardu sun nuna ba a amince da kudin don kamfen ba.
Hukumar yaki da cin hanci ta ICPC ta gayyaci Aliko Dangote domin bayar da ƙarin bayani kan ƙarar da ya shigar kan tsohon shugaban NMDPRA, Farouk Ahmed.
Gwamnatin Jihar Kebbi ta musanta zargin cewa tana da hannu a binciken da hukumar EFCC da ake yi wa tsohon Ministan Shari’a, Abubakar Malami a Abuja.
Alwan Hassan, wani jigo a jam'iyyar APC ya ce Ministocin Buhari sun samu dama kuma sun yi yadda suka ga dama, ya ce galibinsu kamata ya yi a ce suna gidan yari.
Tsohon ministan shari'a, Abubakar Malami ya ce tambayar da EFCC ta yi masa ta tsaya ne kawai kan batun zargin maimaita aikin dawo da kudin Sani Abacha.
Hukumar EFCC ta kama tsohon ministan kwadago a gwamnatin Muhammadu Buhari, Chris Ngige. Hadiminsa ne ya fadi haka ana rade radin masu garkuwa sun sace shi.
Gwamnatin tarayya ta sake gurfanar da tsohuwar ministar harkokin sufurin jiragen sama kan zargin karkatar da Naira biliyan 5, alkali ya bada belinta.
Tsohon shugaban hukumar PCACC, Barista Muhuyi Magaji Rimin Gado ya kubuta daga hannun yan sanda bayan kama shi ranar Juma'a a ofishinsa da ke Kano.
Gwamnatin jihar Kano ta nuna damuwarta matuka kan yadda 'yan sanda suka cafke tsohon shugaban hukumar PCACC, Barista Muhuyi Magaji Rimin Gado jiya.
Yaki da cin hanci a Najeriya
Samu kari