Yaki da cin hanci a Najeriya
Kotun Koli ta ƙi amincewa da ƙarar Aminu Sule Lamido na rashin bayyana $40,000 a filin jirgin sama, tare da tabbatar da hukuncin kwace kashi 25% na kuɗin.
Wani mai ba da shaida na bayyana tura makudan kudi daga Hukumar Haraji ta Kogi zuwa Bespoque, tare da tuhumar Yahaya Bello kan karkatar da kudi sama da ₦110bn.
Kotun Koli a Abuja za ta yanke hukunci ranar Juma’a kan shari’ar almundahana ₦1.35bn da ta shafi tsohon gwamnan Jigawa, Sule Lamido, da ’ya’yansa biyu.
Tsohon Ministan shari'a, Abubakar Malami, ya shiga sahun manyan 'yan siyasa da suka fuskanci shari'a tare da 'ya'yansu kan zarge-zargen da suka shafi cin hanci.
Fitaccen dan kasuwa kuma attajiri lamba daya a Afirka, Aliko Dangote ya janye korafin da ya shigar a ICPC game da tsohon shugaban NMDPRA, Farouk Ahmed.
Ministan Wutar Lantarki, Adebayo Adelabu, ya kare kansa daga zargin ɓatan ₦128bn a hannun SERAP, yana jaddada cewa zargin ya faru kafin nadinsa a gwamnati.
Tsohon Antoni Janar kuma tsohon ministan shari'a, Abubakar Malami (SAN) ya gurfana a gaban babbar kotun tarayya ta Abuja kan tuhumar karkatar da dukiyar kasa.
Gwamnatin tarayya ta shigar da tuhume-tuhume 16 na safarar kudi kan tsohon Ministan Shari’a a Najeriya, Abubakar Malami, bisa zargin boye kudaden haram.
Attajirin dan kasuwa a Afirka, Alhaji Aliko Dangote, ya yi wasu zarge-zarge game da badalakar cin hanci da rashawa da ya alakanta da hukumomin NMDPRA da NUPRC.
Yaki da cin hanci a Najeriya
Samu kari