Yaki da cin hanci a Najeriya
Tsohon gwamnan Kano, Abdullahi Ganduje, na fuskantar ƙarin tuhumomi kan badalaka makudan kudi, yayin da aka gurfanar da Ahmad Rabiu a kotu kan zargin bata suna.
Tsohon Ministan sadarwa, Adebayo Shittu, ya yi magana kan matsalar rashin tsaro da cin hanci. Adebayo ya bayyana abin da ya hana Bubari magance matsalolin.
Kotun Koli ta ƙi amincewa da ƙarar Aminu Sule Lamido na rashin bayyana $40,000 a filin jirgin sama, tare da tabbatar da hukuncin kwace kashi 25% na kuɗin.
Wani mai ba da shaida na bayyana tura makudan kudi daga Hukumar Haraji ta Kogi zuwa Bespoque, tare da tuhumar Yahaya Bello kan karkatar da kudi sama da ₦110bn.
Kotun Koli a Abuja za ta yanke hukunci ranar Juma’a kan shari’ar almundahana ₦1.35bn da ta shafi tsohon gwamnan Jigawa, Sule Lamido, da ’ya’yansa biyu.
Tsohon Ministan shari'a, Abubakar Malami, ya shiga sahun manyan 'yan siyasa da suka fuskanci shari'a tare da 'ya'yansu kan zarge-zargen da suka shafi cin hanci.
Fitaccen dan kasuwa kuma attajiri lamba daya a Afirka, Aliko Dangote ya janye korafin da ya shigar a ICPC game da tsohon shugaban NMDPRA, Farouk Ahmed.
Ministan Wutar Lantarki, Adebayo Adelabu, ya kare kansa daga zargin ɓatan ₦128bn a hannun SERAP, yana jaddada cewa zargin ya faru kafin nadinsa a gwamnati.
Tsohon Antoni Janar kuma tsohon ministan shari'a, Abubakar Malami (SAN) ya gurfana a gaban babbar kotun tarayya ta Abuja kan tuhumar karkatar da dukiyar kasa.
Yaki da cin hanci a Najeriya
Samu kari