
Yaki da cin hanci a Najeriya







Watanni biyar bayan dakatar da ita, hukumar EFCC tana bincikar tsohuwar ministar harkokin mata, Uju Kennedy-Ohanenye, kan zargin karkatar da kudade har N138m.

‘Yan sandan jihar Imo sun kama masu safarar yara, inda suka ki karbar cin hancin N1m, kuma suna ci gaba da bincike kan wata babbar cibiyar safarar yara.

Hukumar PCACC ta ɗamƙe shugaban ƙaramar hukumar Kiru, Abdullahi Mohammed bisa zargin hannu a badaƙalar sayar da filin da aka ware son gina filin ƙwallo.

Shugaban hukumar EFCC, Olanipekun Olukoyede ya yi tone-tone kan yadda ya kaucewa yunkurin wasu yan siyasa da ke neman ba shi cin hanci yayin jana'izar mahaifiyarsa.

Hon. Philip Agbese ya musanta hannu a zargin neman na goro daga jami'in kamfanin kudin crypto watau Binance, ya ba Tigran Gambaryan kwana 7 ya janye.

An ci gaba da shari'ar da ake yi kan zargin Abdullahi Ganduje da matarsa kan tuhumarsu da badakalar biliyoyin kudade lokacin da yake mulkin jihar.

Hukumar yaki da cin hanci da karbar korafe-korafen jama'a ta jihar Kano (PCACC), ta cafke daya daga cikin hadiman gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf.

Jami'i a kamfanin Binance, Tigran Gambaryan, ya bayyana yadda tsohon mataimakin kwamishinan yan sanda, Abba Kyari ya taimaka masa a gidan yari na Kuje.

Hukumar Shari’a ta Kano ta kori ma’aikata biyu kan karbar cin hanci da rashawa, yayin da ta janye dakatarwar da ta yi wa wasu ma'aikata uku saboda rashin hujja.
Yaki da cin hanci a Najeriya
Samu kari