Gwamnatin tarayyar Najeriya
Gwamnatin Hadaddiyar Daular Larabawa (UAE) ta tabbatar da mutuwar mutum shida da raunaka wasu sama da 20 a hare-haren da Iran ta kai kasar ta Gabas ta Tsakiya.
Dan Majalisar dokokin Amurka, Riley Moore ya bayyana cewa har yanzu ana muzgunawa kiristoci a Najeriya, ya koka kan kona wata coci a Wukari kwanan nan.
Majalisar zartarwa ta kasa (FEC) ta amince da sabon tsarin giratuti ga ma'aikatan gwamnatin tarayya da suka yi ritaya. Sabon tsarin zai fara aiki a Janairun 2026
A labarin nan, za a ji cewa kungiyoyi da manyan kasashen a Afrika sun bayyana damuwa a kan yakin Iran, Amurka da Isra'ila da yadda lamarin zai shafi nahiyarsu.
HajiyaHadiza Isma, matar tsohon gwamnan Kaduna Nasir El-Rufa'i ta ce jami'an ICPC ba su bayyana wasu daga cikin kayan da suka kwaso daga gidansu na Abuja ba.
Hedkwatar tsaron Najeriya ta bayyana cewa kasar Amurka ta turo sojojinta su taimaka wajen yaki da ta'addanci a kasar nan kyauta, ba a biya ko sisi ba.
Majalisar dattawan Najeriya ta yi kira ga shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya sauke shugaban hukumar CAC na kasa, Hussaini Ishaq Magaji, SAN daga mukaminsa.
Kungiyar kare hakkin Musulmi (MURIC), ta shiga batun ci gaba da tsare tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir Ahmad El-Rufai. Ta bukaci a kai shi kotu ko a sake shi.
Kwamitin Majalisar dokokin Amurka ya ba Shugaba Donald Trump shawarar daukar matakai kan Najeriya bayan gano muzgunawa kiristocin da ake yi a kasar
Gwamnatin tarayyar Najeriya
Samu kari