Gwamnatin tarayyar Najeriya
Dan takarar mataimakin shugaban kasa na jam'iyyar NDC, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya bukaci gwamnatin tarayya ta gudanar da kidayar jama'a cikin gaggawa.
Ministan sufurin jiragen sama, Festus Keyamo ya yi barazanar daukar mataki kan Peter Obi idan bai biya tara da bayar a hakuri ga filin girgin Abuja ba.
Jam'iyyar adawa ta APM ta yi ikirarin cewa gwamnatin Shugaba Bola Tinubu ta tara fiye da Naira tiriliyan 20 na tallafin mai da ya cire tun hawansa mulki.
Ministan tsaron Najeriya, Janar Christopher Musa ya bayyana cewa gwammatin tarayya ta sake duba albashin sojoji domin inganta walwalarsu a Najeriya.
Batun kirkirar ma'aikatar bogi a karkashin gwamnatin tarayya na ci gaba da daukar hankali yayin da abubuwa ke kara fitowa fili game da wadanda ke da hannu.
Shugaban hukumar kwastam ta Najeriya (NCS), Adewale Bashir Adeniyi, ya bayyana cewa gwamnatin tarayya ta rage harajin da ake karba kan shigo da motoci.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya lashi takobin amfani da sababbin fasahohi na zamani wajen yakar duk wata barazana ta tsaro da dawo da zaman lafiya.
Ma'aikatan gwamnatin tarayya sun bukaci a biya hakkokinsu da ak rike kuma a kara mafi karancin albashi zuwa N300,000 saboda tsafar rayuwa a Najeriya.
Mataimakin mai magana da yawun Majalisar wakilai, Hon Philiph Agbese ya ce bai kamata a sauka daga manufar kaf hukumar yiwa kass hidima ta NYSC ba.
Gwamnatin tarayyar Najeriya
Samu kari