Gwamnatin tarayyar Najeriya
Gwamnatin tarayyar Najeriya karkashin jagorancin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, ta bukaci kasashen Iran da Isra'ila da su zauna lafiya a tsakaninsu.
Hukumar FIRS ta ce ta samu kudin shigar da ba a taba gani a Najeriya ta babin kudin shiga. An tatso kudin shigar Naira Tiriliyan 12.3 ta haraji a 2023.
Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya nuna kwarin guiwar cewa ƴan Najeriya za su kubuta daga kangin wahala da tsadar rayuwa daga nan zuwa Disamba.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya nada sabon manajan daraktan kamfanin FHAEDL. Injiniya Kabir Musa Umar shi ne aka nada a wannan mukamin a kamfanin.
Darajar Naira ta ƙaru a kasuwar bayan fage wanda ƴan canji ke juyawa a Najeriya, rahoto ya nuna ana ana musayar Naira da Dalar Amurka kan N1,150.
Ƴan Najeriya sun nuna kin amincewa da biyan Naira dubu uku a matsayin kuɗin shiga ga masu bin titin Legas-Kalaba idan ya kammala.Kusan motoci dubu 50 za su bi titin
Gwamnatin Kwara ta tabbatar da cewa sakon gwamnatin tarayya na buhunan kayam hatsi da shinƙafa sun iso kuma za a fara raba su ga al'umma bisa tsari.
Bola Ahmed Tinubu ya ci gaba da jawo matasa yana ba su muƙamai a gwamnatin tarayya, a wannan karon ɗan shekara 36 ya zama shugaban hukumar CREDICORP.
Bincike ya nuna cewa ikirarin da wasu suka yi a shafukan sada zumunta cewa Dala ta karye zuwa N650 a watan Afrilu ba gaskiya bane, har yanzu farashin ya haura N1000.
Gwamnatin tarayyar Najeriya
Samu kari