Ma'aikatar Ilimin Najeriya
A labarin nan, za a ji cewa wani fitaccen mai rajin kawo ci gaba a jihar Yobe, Alhaji Kashim Tumsah, ya mika kyaututtuka ga daliban jihar da suka yi bajinta a Turai.
Majiyoyi sun tabbatar da cewa wata daliba ‘yar jihar Yobe, Nafisa Abdullah Aminu, ta lashe gasar Turanci ta duniya, inda ta doke dalibai daga ƙasashe 69.
Bayanai sun nuna cewa NDLEA da gwamnati sun gano illar Ƙwaya ga ɗalibai. An faɗi matakin da za a ɗauka don daƙile amfani da ita musamman a jami'o'i.
A labarin nan, za a ji yadda bidiyon da fitaccen ɗan gwagwarmaya, Ɗan Bello ya wallafa a shafin Facebook ya kai ga gwamna Abba Kabir Yusuf na jihar Kano.
A labarin nan, za a ji cewa Ɗan Majalisar Tarayya mai wakiltar Bichi, Hon Abubakar Kabir Bichi ya bayyana cewa sai da ilimi za a iya yakar jahilci da koma baya.
Yayin da ake ta kawo tsare-tsare na inganta ilimi a Najeriya, gwamnatin tarayya ta kayyade shekaru 12 a matsayin wanda ya dace dalibai su shiga sakandare.
A labarin nan, za a ji cewa majalisar dinkin duniya ta bayyana Farfesa Rabia Sa’id a matsayin daya daga cikin 'yan kwamitin duba illolin makamin nukiliya a duniya.
Mun samu labarin cewa wani ɗalibi mai shekara 16 da ke matakin JSS3 ya halaka malaminsa a Oju da ke Jihar Benue, bayan faɗa kan hular makaranta da aka kwace.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya yi magana kan komawa jami'a bayan ritaya a harkokin siyasa. Ya bayyana haka ne yayin bikin yaye dalibai
Ma'aikatar Ilimin Najeriya
Samu kari