
Ma'aikatar Ilimin Najeriya







Matakai da duk abin da kuke da buƙatar sani kan yadda ake duba sakamakon jarabawar kammala sakandare ta NECO 2024. Ana iya dubawa a waya ko na'ura mai kwakwalwa.

A labarin nan, kungiyar malaman jami'o'i ta kasa (ASUU) ta tabbatar da cewa gwamnati da kusoshin ASUU za su sake ganawa a ranar Laraba, 11 Satumba, 2024.

Gwamnatin Katsina ta sanar da shirin kai dalibai 64 karatu kasar Sin domin inganta ilimi. Gwamnatin ta ce an zabo 'ya'yan talakawa ne daga makarantun gwamnati.

Tsohon dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar PDP, Atiku Abubakar ya caccaki matakin da gwamnatin Bola Tinubu ta dauka na kayyade shekarun kammala sakandare.

Gwamnatin tarayya ta haramtawa dalibai yan kasa da shekaru 8 daga rubuta jarrabawar kammala sakandare na WAEC da NECO da jarrabawar shiga manyan makarantu.

Gwamnatin tarayya ta bayyana sunayen jami'o'in kasashen Benin da Togo da ta amince daliban Najeriya su je su yi karatu domin neman digiri da nufin tsaftace ilimi.

Ministan ilmi, Farfesa Tahir Mamman ya bayyana adadin da suka samu a binciken da suke yi kan mutane masu amfani da digirin bogi na Benin da Togo.

Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa za ta yi duk abin da ya dace wajen hana kungiyar malaman jami'o'i ta kasa (ASUU) tsunduma yajin aikin da aka shirya gudanarwa.

Gwamnatin tarayya ta bayyana bacin ranta karara a kan yadda wata kungiya ta Creative Africa Initiative ke fafutukar tabbatar da auren jinsi a kasar.
Ma'aikatar Ilimin Najeriya
Samu kari