Ma'aikatar Ilimin Najeriya
Gwamnatin Kano ta bayyana farin cikinta kan yadda jihar ta zama ta daya a jerin jihohin da suka fi cin jarabawar NECO da aka saki ranar Laraba, 17 ga watan Satumba.
Ma’aikatar Ilimi a Najeriya ta fitar da wata sanarwa game da kyautar da aka ba daliba Nafisa Abdullahi inda ta ce ba gwamnatin tarayya ba ne ta bayar.
FG ta gabatar da sabon kundin karatu ga firamare, sakandare da fasaha domin rage yawan darussa, ƙara inganci da inganta sakamakon ɗalibai a Najeriya.
ASUU ta yi barazanar shiga yajin aiki a fadin Najeriya kan gazawar gwamnati na cika alakawuran da ta dauka a 2009, yayin da minista ya musanta wanzuwar yarjejeniyar.
Gwamnatin Tarayya ta karrama daliba daga jihar Yobe, Nafisa Abdullahi wacce ta lashe gasar Turanci ta duniya da aka yi a London, inda ta ba ta kyautar N200,000.
A labarin nan, za a ji cewa kuniyar kwadago ta kasa, NLC ta bayyana jin dadin yadda gwamna Uba Sani ya fara gyara kuskuren Nasir El-Rufa’i a Kaduna.
Kungiyar malaman jami'a ta kasa, ASUU ta gudanar da zanga zanga a dukkan jami'o'in kasar tare da Allah wadai da maganar bashi da gwamnatin Tinubu za ta ba su.
Gwamna Namadi ya ayyana dokar ta-baci a bangaren ilimi a Jigawa bayan da aka gano yara 8 cikin 10 ba su iya karatu ko rubutu ba. Ya dauki malamai 10,000 aiiki.
Gwamnatin tarayya ta sanar da rufe kwalejoji 22 na bogi da ba su da rajista da gwamnatin tarayya. Hakan na cikin kokarin yaki da takardun bogi a fadin Najeriya.
Ma'aikatar Ilimin Najeriya
Samu kari