Ma'aikatar Ilimin Najeriya
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin jihar Kano ta bayyana daukar nauyin dalibai sama da 200 da za su yi karatu a jami'o'i daban daban a Najeriya.
Uwargidan shugaban kasar Najeriya, Oluremi Tinubu ta sanar da cewa ta samu kyautar fiye da N20bn zuwa yanzu na taya ta murnar haihuwa. Za ta gina dakin karatu.s
Kungiyar Malaman Jami'o'i ta Najeriya watau ASUU ta bayyana cewata gaji da gafara sa ba ta ga kaho ba, za ta iya sake shiga yajin aiki a kowane lokaci a kasar nan.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin jihar Sakkwato ta bayyana shirin sanya kafar wando daya da wasu shugabannin makarantun sakandare guda shida.
NECO za ta binciki makarantu 38 da aka kama da magudin jarabawa a SSCE 2025. Duk da haka, sama da kashi 60% na dalibai sun samu sakamako mai kyau.
Gwamnatin Kano ta bayyana farin cikinta kan yadda jihar ta zama ta daya a jerin jihohin da suka fi cin jarabawar NECO da aka saki ranar Laraba, 17 ga watan Satumba.
Ma’aikatar Ilimi a Najeriya ta fitar da wata sanarwa game da kyautar da aka ba daliba Nafisa Abdullahi inda ta ce ba gwamnatin tarayya ba ne ta bayar.
FG ta gabatar da sabon kundin karatu ga firamare, sakandare da fasaha domin rage yawan darussa, ƙara inganci da inganta sakamakon ɗalibai a Najeriya.
ASUU ta yi barazanar shiga yajin aiki a fadin Najeriya kan gazawar gwamnati na cika alakawuran da ta dauka a 2009, yayin da minista ya musanta wanzuwar yarjejeniyar.
Ma'aikatar Ilimin Najeriya
Samu kari