Ma'aikatar Ilimin Najeriya
Bayan soke digiri dan Kotono a wasu jami'o'in Benin da sun fito da dabarar shiga shirin NYSC bayan gwamnatin Najeriya ta soke jami'o'in da suke karatu a ketare.
Kungiyoyin Ma'aikatan Jami'o'i da Kwalejojin Ilimi na Tarayya aun fara zanga zangar lumana kan rashin cika alakwarin gwamnatin Najeriya tun 2009.
An fitar da jerin jami'o'i mafi nagarta a Najeriya a 2026. Jami'ar Bayero da ke Kano ta zo ta uku yayin da jami'ar ABU ta zamo ta shida. Jami'ar Ibadan ce ta daya.
ASUU ta fara shirye-shiryen yajin aiki na kasa baki daya bayan gargaɗin kwanaki 14 ga gwamnati, tana zargin cewa ba a aiwatar da yarjejeniyar da 2025 ba.
A labarin nan, za a ji cewa Ministan Kimiyya da Fasaha, Uche Nnaji ya tabbatar da cewa bai kammala karatun digiri daga jami'ar Nsukka ba kamar yadda ya yi ikirari.
Rashin tsaro da ya hada da hare haren 'yan bindiga ya tilasta rufe makarantu 188 a Arewacin Najeriya. An rufe makarantu a Katsina, Zamfara Neja da Zamfara.
Ma'aikatar ilimi ta sanar da cewa za a rika karatu kyauta ne a makarantun fasaha na FTC da ke fadin Najeriya. Ministan ilimi, Tunji Alausa ne ya sanar da haka.
Hukumar NUC ta yi gargadi ga dalibai yayin da ta fitar da sunayen jami’o’in bogi 58 da ke aiki ba bisa ka’ida ba a fadin Najeriya, suna ba da digiri marasa inganci.
Wasu da ake zargin yan damfara ne sun yi wa shafin yanar gizo na ma'aikatar ilimin Najeriya kutse, sun wa'lafa wata takarda ta tallafin karatu a kasar Rasha.
Ma'aikatar Ilimin Najeriya
Samu kari