
Ma'aikatar Ilimin Najeriya







A wannan labarin, za ku ji cewa gwamnatin Abba Kabir Yusuf ta dauko hanyar cika alkawarin da ta dauka na inganta ilimin mazauna kananan hukumomin jihar Kano.

Shugaban NLC, Joe Ajaero a ranar Laraba ya ce su na sane da yadda yan kasa ke kara nutso a cikin talauci saboda yadda tattalin arziki ya sauya a Najeriya.

Shugaban kungiyar ma’aikatan jami’o’in kasar nan (SSANU), Mohammed Ibrahim ya shaidawa gwamnatin tarayya abin abin da zai mayar da su bakin aiki.

Majalisar dattawan kasar nan ta ce ana kokarin daukar hukunci a kan iyayen da ba sa sanya yaransu a makaranta, za a bijiro da kudurin daure iyaye ma watanni shida.

Gwamnatin Bola Ahmed Tinubu ta bayyana cewa cewa daliban kasar nan 40,000 ne su ka ci moriyar lamunin karatu da aka bijiro da shi domin inganta ilimi.

A ranar Juma'ar nan gwamna Abba Kabir Yusuf ya shige gaba zuwa makarantar 'Governors' College' domin kai wasu muhimman kaya ciki har da kujerun zama 1000 ga dalibai.

An fitar da jadawalin manyan jami'o'in duniya na 2025. An bayyana ABU, UI, da wasu 8 a matsayin manyan jami'o'in gwamnatin tarayya guda 10 mafi kyau a Najeriya.

Shugabar ma'aikatan Gwamnatin Tarayya, Didi Walson-Jack ta sake dawo da taken ma'aikatan Najeriya domin karawa musu kaimi a aikinsu na yau da kullum.

A wannan rahoton, za ku ji yadda gwamnan Kano, Injiniya Abba Kabir Yusuf ya sake samun lambar girmamawa kan muhimmin aikin da ya ke gudanarwa a bangaren ilimi.
Ma'aikatar Ilimin Najeriya
Samu kari