Babban kotun tarayya
A labarin nan, za a ji fitaccen lauya, Barista Abba Hikima da marubuci, Aliyu Jalal sun dura a kan gwamnatin Kano kan kare hadimin Abba daga zargin almundahana.
A labarin nan, Sarkin Musulmi, Mai Alfarma, Alhaji Sa'ad Abubakar III ya bayyana takaicin yadda bangaren shari'a ke tauye hakkin talakawan Najeriya.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon Shugaban Najeriya, Cif Olusegun Obasanjo ya fito da wasu bayanai a kan bangaren shari'a da yadda adalci ya wargaje a kasa.
A labarin nan, za a ji cewa kotu ta umarci gwamnatin Kogi a kan lallai ta biya hakkokin tsohon mataimakin gwamnan jihar, Simon Achuba da aka tsiga a 2019.
A labarin nan, za a ji yadda hukumar NDLEA ta samu nasarar wargatsa wasu dillalan miyagun kwayoyi a Najeriya, har sun samu zama gidan kaso na shekaru.
A labarin nan, za a ji cewa hukumar EFF ta samu nasara a kotu bayan an amince da garkame asusu guda hudu da aka alakanta da tsohon Shugaban EFCC, Mele Kyari.
Kotun daukaka kara da ke zamanta a Sokoto ta tabbatar da hukuncin da babbar kotun tarayya ta yanke a shari'ar Bello Matawalle da gwamnatin jihar Zamfara.
A labarin nan, za a ji cewa sabuwar rigima ta kunno kai cikin jam'iyyar APC reshen jihar Neja yayin da Shugaban karamar hukuma ya kai Gwamna Umaru Bago kotu.
An ta da jijiyoyin wuya bayan wata kotun Kanada ta yanke wani hukunci kan manyan jam'iyyu biyu a Najeriya da suka hada da APC mai mulki da jam'iyyar PDP.
Babban kotun tarayya
Samu kari