![Kano: Kotu ta umarci sallamar Muhuyi Rimingado daga mukaminsa nan take](https://cdn.legit.ng/images/560x315/eddefc728de596dc.jpeg?v=1)
Babban kotun tarayya
![Kano: Kotu ta umarci sallamar Muhuyi Rimingado daga mukaminsa nan take](https://cdn.legit.ng/images/560x315/eddefc728de596dc.jpeg?v=1)
![Nuhu Ribadu: Gwamnati za ta koma kotu da mutane 300 da ake zargi da ta'addanci](https://cdn.legit.ng/images/560x315/b7ae3c35985a0813.jpeg?v=1)
![Tinubu da Wike sun shiga uku, iyalan Janar Sani Abacha sun maka su a kotu](https://cdn.legit.ng/images/360x203/9dfb7f35ad345c13.jpeg?v=1)
![Gwamnati tayi damarar komawa kotu cigaba da shari'a da mutum 300 da ake zargi da ta'addanci](https://cdn.legit.ng/images/360x203/944d4236ee5c1036.jpeg?v=1)
![An samu matsala a zaman Kotu kan shari'ar da Kwankwaso ya shigar da hukumar EFCC](https://cdn.legit.ng/images/360x203/1b50289afa0abb0d.jpeg?v=1)
![Abacha: Iyalin tsohon shugaban ƙasa sun yi rashin nasara, kotu ta yi hukunci bayan shekaru 9](https://cdn.legit.ng/images/360x203/4f364059d144166f.jpeg?v=1)
![Kotu ta amince 'danuwan Yahaya Bello da ake zargi da badakalar N3bn ya tafi kasar waje](https://cdn.legit.ng/images/190x107/928f2d15c82cbe02.jpeg?v=1)
Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja ta ba dan uwan tsohon gwamna Yahaya Bello damar zuwa kasar ketare domin neman lafiya a shari'ar da ake yi kan badakalar N3bn.
![Kotun ɗaukaka ƙara ta yanke hukuncin dauri a shari'ar sarkin da aka tsige daga sarauta](https://cdn.legit.ng/images/190x107/c1a40deffe5d895a.jpeg?v=1)
Kotun daukaka kara mai zama a Lagos ta tabbatar da hukuncin da aka yankewa Baale na Shangisha, Magodo, ta rage masa shekaru 3 daga cikin shekaru 15.
![Zanga zanga: Kungiyar Amnesty Intl ta caccaki gwamnati kan kama 'dan gwagwarmyan Tiktok](https://cdn.legit.ng/images/190x107/f497e0359b90ae69.jpeg?v=1)
Kungiyar kare hakkin dan Adam ta Amnesty International ta caccaki gwamnatin tarayya ta kama matashin dan tiktok, Junaidu Abdullahi bisa furucinsa a tiktok.
![Kwana 1 bayan kai masa hari, Gwamna ya fadi matsayin mataimakinsa, ya fadi dalili](https://cdn.legit.ng/images/190x107/ed31bdd1d1a81230.jpeg?v=1)
Gwamnatin jihar Edo ta yi martani kan hukuncin kotu inda ta ce har yanzu Philip Shaibu korarren mataimakin gwamna ne kuma ta daukaka kara kan lamarin.
![Kotu ta dauki mataki kan shugabannin APC, ta ci tararsu makudan kudi](https://cdn.legit.ng/images/190x107/35aaa5236b424c4e.jpeg?v=1)
Babbar kotun da ke jihar Rivers ta tanadi hukunci kan shari'ar da ake yi bayan korar shugabannin jam'iyyar APC a inda ta ci tararsu makudan kudi har N300,000.
![Zargin harkar kwaya: Kotu ta yi hukunci kan tuhumar dakataccen dan sanda Abba Kyari](https://cdn.legit.ng/images/190x107/6f9885ae97625c4e.jpeg?v=1)
Kotun daukaka kara da ke zamanta a Abuja ta ki amincewa da bukatar dakatar shari'ar da hukumar hana sha da fataucin miyagun kwayoyi (NDLEA) kan harkallar kwaya.
![Kotu ta raba gardama kan takaddamar neman tuge gwamnan PDP, ta jero dalilai](https://cdn.legit.ng/images/190x107/fa853c22dc246f5f.jpeg?v=1)
Kotun Daukaka Kara ta tabbatar da nasarar Gwamna Douye Diri na jam'iyyar PDP a matsayin wanda ya lashe zaben gwamnan jihar Bayelsa da aka yi a watan Nuwambar 2023.
![Kotu ta umarci sake shari'a kan rigimar masarauta, ta ce an tafka kuskure](https://cdn.legit.ng/images/190x107/355985f75bcf19bb.jpeg?v=1)
Kotun Daukaka Kara ta ba da umarnin sake duba shari'ar da aka yi kan dambarwar masarautar Ile-Oluji da ke karamar hukumar Ile-Oluji/Okeigbo a jihar Ondo.
![Wata sabuwa: Gwamnatin Kano ta sake bankado yadda Ganduje ya wawure dukiyar jihar](https://cdn.legit.ng/images/190x107/b821c5a8f3743009.jpeg?v=1)
Gwamnatin jihar Kano karkashin jagorancin Gwamna Abba Kabir Yusuf, ta sake tuhumar tsohon gwamnan jihar, Abdullahi Umar Ganduje, kan zargin cin hanci da rashawa.
Babban kotun tarayya
Samu kari