
Babban kotun tarayya







An shiga wani irin yanayi a jihar Kano bayan yanke hukuncin kotu da ta kwace kujerar Gwamna Abba Kabir inda ta tabbatar da Nasiru Gawuna na APC a matsayin gwamna.

Alƙalin alƙalai na ƙasa, mai shari'a Olukayode Ariwoola, ya rantsar da sabbim alƙalai guda tara na kotun ɗaukaka ƙara. An bayyana cikakken jerin sunayensu.

Kotun zaben gwamnan jihar Bauchi ta tabbatar da nasarar Gwamna Bala Mohammed na jam'iyyar PDP a zaben gwamna na ranar 18 ga watan Maris da aka yi a jihar.

Dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar Labour, Peter Obi ya daukaka kara zuwa kotun koli don kalubalantar hukuncin kotun zaben shugaban kasa da ta tabbatar da Tinubu.

Dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar PDP, Atiku Abubakar ya daukaka kara zuwa kotun koli don ci gaba da kalubalantar zaben shugaban kasa da aka gudanar.

Babbar kotun tarayya da ke zamanta a birnin tarayya Abuja ta zaryar da hukinci kan ƙarar da tsohon sanata Adamu Bulkachuwa ya shigar ta neman a hana ICPC bincikarsa.

Kotun sauraran kararrakin zaben gwamna a jihar Zamfara ta tabbatar da Gwamna Dauda Lawal Dare a matsayin zababben gwamna inda ta yi watsi da korafin Bello Matawalle.

Kotun zabe ta soke nasarar wasu daga cikin mambobin majalisar wakilai na jam’iyyar Labour Party. Legit Hausa ta tattaro wasu da za su yi takara a sabon zabe.

Alƙalin alƙalai na ƙasar nan Olukayode Ariwool zai kafa kwamitin alƙalan kotun ƙoli da zai saurari ƙararrakin da Atiku, Peter Obi suka shigar a kotun ƙoli.
Babban kotun tarayya
Samu kari