Babban kotun tarayya
A labarin nan, za a ji cewa kotun koli ta yanke hukunci na karshe game da korafin da EFCC ta shigar game da tsohon Gwamna Sule Lamido da yaransa kan zargin zamba.
Wata babbar kotun tarayya da ke zamanta a babban birnin tarayya Abuja, ta yi fatali da karar da gwamnatin tarayua ta shigar kan Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan.
Kotun Koli a Abuja za ta yanke hukunci ranar Juma’a kan shari’ar almundahana ₦1.35bn da ta shafi tsohon gwamnan Jigawa, Sule Lamido, da ’ya’yansa biyu.
Hukumar farin kaya ta DSS ta fara bincike kan tsohon Ministan Shari’a, Abubakar Malami, bayan rahoton gano makamai a gidansa da ke Birnin Kebbi a jihar.
Kotun Tarayya da ke zamanta Ado-Ekiti ta soke zaben fidda gwamnan PDP na jihar Ekiti a 2026, tare da umartar jam’iyyar ta sake shirya sabon zabe.
Wasu daga cikin shaidun gwamnatin Kano a shari'ar da ake tuhumar Abdullahi Ganduje da mallaka wa kansa hannun jarin gwamnati sun fara fuskantar barazana.
Shugaban hukumar EFCC, Ola Olukoyede, ya fito ya yi bayanai kan binciken da ake yi wa tsohon Ministan shari'a, Abubakar Malami. Ya ce ya gaji binciken ne.
Kotu ta dakatar da ƙungiyar likitoci (NARD) daga shiga yajin aikin da suka shirya farawa ranar 12 ga Janairu, 2026, sakamakon ƙarar da Gwamnatin Tarayya ta shigar.
A labarin nan za a ji cewa wata kotun Majistare da ke Jigawa ta bayar da umarnin a kamo wani jami'in SSS mai suna Fifeanyi Festus kan zargin sace yarinya a Jigawa.
Babban kotun tarayya
Samu kari