Babban kotun tarayya
Hukumar DSS ta gurfanar da tsohon gwamna, Nasir El-Rufai a kotu yau 23 ga Afrilu, 2026, kan zargin yin kutse tare da sauraron kiran wayar NSA Nuhu Ribadu.
Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta bada umarnin tsare nutane shida da aka gurfanar gabanta kan zargin kitsa juyin mulki, a hannun hukumar tsaro ta DSS.
Gwamnatin tarayya ta gurfanar da mutum 6 gaban babbar kotun tarayya mai zama a Abuja kan tuhume tuhumen da suka shafi zargi kitsa juyin mulki a Najeriya.
Kotun koli ta bayyana cewa za ta sa ranar da za a sake zama domin yanke hukunci kan rigimar shugabancin ADC tsakanin Sanata David Mark da Nafiu Gombe.
A labarin nan, za a ji Nafi'u Bala da ke ikirarin shi ne halastaccen shugaban ADC na ƙasa ya bayyana cewa rashin ganin jama'a a taron da ya shirya, akwai dalili.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin tarayya ta gano yadda sojoji, da suka hada da wadanda suka yi ritaya da kuma tsohon minista suka raba kudi don kifar da Tinubu.
Kotun Kaduna ta ɗage sauraron belin Malam Nasir El-Rufai zuwa watan Yuni, 2026, yayin da lauyoyinsa ke zargin an sanya siyasa. Zai ci gaba da zama a hannun ICPC.
Gwamnatin tarayya ta fitar da tuhume-tuhume 13 a kan mutanen da ake zargi da shirya yi wa shugaba Bola Tinubu juyin mulki a Najeriya, za su gurfana a kotu.
Babbar kotun tarayya da ke Abuja ta yi umarni da a saki Sheikh Sani abdulkadir Khalifa Zariya bayan cafke shi kan zargin hannu a juyin mulki a Najeriya.
Babban kotun tarayya
Samu kari