Nade-naden gwamnati
Babban mai bincike a Cibiyar Nazarin Rikice-rikice ta Duniya da ke Bonn, Oyewole Oginni, ya ce Bola Tinubu ya yi abin da ya dace da ya aauta hafsoshin tsaro.
Gwamnan jihar Katsina, Dikko Umaru Radda, ya yi garambawul a majalisar zartarwar jihar. Gwamna Dikko Radda ya sauyawa wasu kwamishinoni wuraren aiki.
Gwamnatin Gombe ta tabbatar da rasuwar Kwamishinan Tsaro, Kanal Abdullahi Bello (mai ritaya), wanda ya mutu a hatsarin mota a hanyar Malam Sidi zuwa birnin Gombe.
Tinubu ya sauya manyan hafsoshin tsaro, amma ya bar Manjo Janar Emmanuel Undiandeye a matsayin hafsun leken asiri saboda ƙwarewa da gogewarsa a harkar tsaro.
Gwamna Bala Mohammed na jihar Bauchi ya naɗa ɗan’uwansa, Alhaji Adamu Mohammed, a matsayin sabon Sarkin masarautar Duguri da aka ƙirƙira kwanan nan.
Tinubu ya naɗa Manjo Janar Waidi Shuaibu a matsayin sabon hafsun sojojin kasa bayan nasarorinsa a Arewa maso Gabas, inda yana maye gurbin Janar Olufemi Oluyede.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya yi gyara a hukumomin tsaron Najeriya, inda ya kori babban hafsan tsaro da wasu shugabanni, ya kuma nada sababbi.
Gwamna Dikko Radda ya nada sababbin kwamishinoni uku da manyan sakatarori takwas a Katsina, inda ya bukaci su yi aiki da gaskiya, amana da tsoron Allah.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu zai bai wa sabon shugaban INEC, Farfesa Joash Amupitan rantsuwar kama aiki ranar Alhamis, ana sa ran zai gana da daraktoci.
Nade-naden gwamnati
Samu kari