Nade-naden gwamnati
Shugaba Tinubu ya tsige Fegho Umunubo bisa zargin damfara a masana’antar kirkire-kirkire, gwamnati ta gargadi jama’a kada su ci gaba da hulɗa da shi.
Tsohon minista a gwamnatin marigayi Muhammadu Buhari, Adebayo Shittu ya fito fili ya bayyana kwadayinsa na neman takarar gwamnan jihar Oyo a karkashin jam'iyyar APC.
Fadar shugaban kasa ta tabbatar da kirar daya daga cikin masu taimakawa shugaban kasa, Fegho John Umunubo wanda ke aiki a ofishin Kashim Shettima.
Wani ɗan majalisa a Kaduna ya naɗa masu ba shi shawara guda 18 don ƙarfafa gwamnatinsa a matakin farko da inganta ci gaban gundumar Kinkiba da yake wakilta.
A labarin nan, za a ji lokutan da Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ke naɗin muƙamai yana warware su ba tare da sanar da dalilan da su ka jawo ɗaukar matakin ba.
Shugaba Bola Tinubu ya dawo da Salihu Dembos da Ayo Adewuyi a matsayin shugabannin NTA, inda ya soke nade-naden da ya yi na sababbin shugabanni a Agusta, 2025.
Gwamna Umaru Bago na jihar Neja ya rusa majalisar zartarwar jihar tare da sallaman dukkan kwamishinoninsa. Umaru Bago ya ware masu jami'ai daga korar da ya yi.
Bayan Fasto Ayodele ya shawarci Bola Tinubu ka da ya sake ba Fulani mukami a gwamnati, Kungiyar LND ta yi martani gare shi cewa ba haka Fulani suke ba.
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde, zai mika ragamar mulki ga mataimakinsa har na tsawon wata guda. Makinde zai yi hakan ne domin tafiya hutu a wannan lokacin.
Nade-naden gwamnati
Samu kari