Nade-naden gwamnati
Akwai wasu manyan kalubale 5 da Janar Christoper Musa zai fuskanta yayin da Shugaba Bola Tinubu ya naɗa shi a matsayin sabon ministan tsaron Najeriya.
Tsohon mai magana da yawun Tinubu, Denge Onoh ya bukaci Majalisar Dattawa ta soke nadin Reno Omokri a matsayin jakadan Najeriya. Ya kawo wasu dalilai.
Gwamna Biodun Oyebanji ya dawo da galibin kwamishinonin da ya kora domin dinke barakar da ka iya barkewa a jam'iyyar APC kafin zaben gwamna a 2026.
Hukumar EFCC ta karɓe fasfo ɗin tsohon minista, Abubakar Malami, yayin da take bincike kan badakalar $490m na Abacha da aka dawo da su karkashin MLAT.
Daga cikin sunaye mutane 35 da Tinubu ya aike wa majalisar dattawa domin tantancewa matsayin jakadu, an gano cewa mutane 15 sun fito ne daga Arewacin Najeriya.
Jam'iyyar PDP mai adawa a Najeriya ta nuna damuwarta kan sunayen da shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya turawa majalisa don tantancewa su zama jakadu.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya tura sunayen mutane 32 da ya nada a matsayin jakada zuwa ga Majalisar Dattawan Najeriya domin tantancewa da tabbatar da su.
‘Yan bindiga sun kai wa ayarin tsohon gwamnan Anambra, kuma tsohon minista Chris Ngige, hari a Nkpor–Nnobi, sun kashe mutane biyu tare da jikkata wasu da dama.
Tinubu ya nada mutane 3 matsayin jakadun Najeriya a kasashen uku. Ana ganin nadin ya da ce saboda sun san makamar aiki, musamman a bangaren tsaro da diflomasiyya.
Nade-naden gwamnati
Samu kari