Nade-naden gwamnati
Fadar shugaban kasa ta sanar da sallamar Saidu Mohammad daga matsayin shugaban NMDPRA daga aiki a daidai lokacin da yake halartar taro a kasar Jamus.
Shugaba Bola Tinubu ya nada Rabiu Abdullahi Umar a matsayin sabon shugaban hukumar NMDPRA bayan tsige Saidu Mohammed domin karfafa fannin man fetur.
Shugaban kasar Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya daga darajar karamar Ministar harkokin waje, Bianca Odumegwu-Ojukwu zuwa matsayin Ministar harkokin waje.
Tsohon ministan lantarki, Adebayo Adelabu ya karyata rahoton da wasu kafafen yada labarai suka wallafa cewa ya yi murabus ba tare da izinin Shugaba Bola Tinubu ba.
Taiwo Oyedele ya kama aiki a matsayin Ministan Kuɗi da Tattalin Arziƙi yau 24 ga Afrilu, 2026, inda ya zayyana hanyoyin sauƙaƙa haraji da haɓaka tattalin arziƙi.
Shugaba Tinubu ya rantsar da Dr. Muttaqha Rabe Darma a matsayin Ministan Gidaje yau 24 ga Afrilu, 2026, domin magance matsalar karancin gidaje a Najeriya.
Majalisar dattawan Najeriya ta amince da nadin Muttaqha Darma a matsayin sabon ministan harkokin gidaje na tarayya bayan nadin da Bola Tinubu ya masa.
Shugaban hukumar INEC, Farfesa Joash Amupitan ya bayyana cewa Allah ya ba shi tabbacin zai taimaka masa tun kafin ya karbi wannan mukami da aka ba shi.
Fadar Shugaban Ƙasa ta bayyana cewa Wale Edun da Musa Dangiwa da kansu suka yi murabus a ranar 22 ga Afrilu, 2026, domin kula da lafiya da harkokinsu.
Nade-naden gwamnati
Samu kari