Nade-naden gwamnati
Shugaban NDLEA, Buba Marwa, ya gargadi manyan ’yan kwaya da ƙungiyoyin safarar miyagun kwayoyi cewa wa’adinsa na biyu zai zamar masu masifa da tashin hankali.
Shugaban hukumar NIWA, Asiwaju Bola Oyebamiji ya ajiye aikinsa saboda bin umarnin dokokin zabe, zai tsaya takarar gwamna a zaben gwamnan jihar Osun 2026.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya sake nada Buba Marwa shugaban hukumar NDLEA karo na biyu. Tinubu ya umarci Marwa ya cigaba da yaki da miyagun kwayoyi.
Bernard Doro, wanda shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya nada, ya kama aiki a matsayin sabon ministan harkokin jin kai da yaye talauci, ya dauki alkawari.
Ministan labarai, Mohammed Idris ya roki ‘yan Najeriya su kwantar da hankalinsu kan sabuwar takaddamar diflomasiyya tsakanin Najeriya da Amurka bayan kalaman Trump.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya rantsar da sababbin ministocin da za su yi aiki a gwamnatinsa. Ya sha alwashin kawo karshen ta'addanci a Najeriya.
Majalisar Dattawan Najeriya ta tabbatar da nadin Kingsley Udeh (SAN) a matsayin sabon minista bayan shugaba Bola Ahmed Tinubu ya tura mata wasika.
Majalisar dattawan Najeriya ta dakatar da shirin tantance sabon ministan da Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya nada. Ta yi hakan ne saboda rashin kawo wani abu.
Shugaba Bola Tinubu ya mika sunan Kingsley Tochukwu Udeh, SAN, wanda yake babban lauyan Enugu, domin majalisar dattawa ta tabbatar da shi a matsayin minista.
Nade-naden gwamnati
Samu kari