Aikin Gwamnatin Najeriya
Gwamnatin Bola Tinubu za ta rika yin rabon kudi duk wata ga wadanda suke cikin fatara. Wale Edun ya ce an shirya dawo da tsarin inganta rayuwar marasa galihu.
Tun kwanakin baya gwamnatin Bola Tinubu ta ce za a fito da buhunan hatsi a raba. An shafe makonni 2 da yin alkawarin rabon hatsi, ‘yan Najeriya suna jiran tsammani.
A bara Bola Tinubu ya aiko takarda zuwa ga majalisar dattawan, ya nemi a tabbatar da nadin da ya yi. Yanzu an amince da mutane 17, an yi watsi da wasu biyu.
Shugaban majalisar dattawa ya ce kowace jiha ta samu N30bn saboda a samar da abinci. Tsohon gwamnan na jihar Akwa Ibom ya ce ta hannun FIRS aka fitar da kudin.
Dr. Usman Bugaje ya ce kowa ya gano cewa Bola Tinubu bai da mafita game da matsalolin kasar nan. Bugaje ya ce akwai bukatar Tinubu ya nemi sabon salo.
An gano yadda tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari ya sa hannu aka fitar da dala biliyan 10 don aikin samar wa wani kamfani da iskar gas a bisa kuskure.
Kasa da awanni 24 bayan da shugaban kasa Bola Tinubu ya ba jami'an tsaro umarnin kamasu masu boye kayan abinci, hukumar FCCPC ta rufe kantin Sahad.
Gwamnatin shugaban kasa Bola Tinubu za ta raba kayan hatsi kyauta ga talakawan Najeriya, Abubakar Kyari, ministan noma da tsaron abinci ya bayyana.
Ma’aikatan gwamnatin tarayya a ma’aikatu da hukumomi kusan 90 har yanzu ba su samu albashin watan Janairu ba. Ma'aikatan dai tuni suka fara yin korafi akan jinkirin.
Aikin Gwamnatin Najeriya
Samu kari