Aikin Gwamnatin Najeriya
A labarin nan, za a ji yadda shugaban APC na kasa, Nentawe Yilwatda ya zargi gwamnoni da shugabannin kananan hukumomi da hannu a cikin wahalhalun da ake sha a kasa.
A labarin nan, za a ji cewa Sanata Ned Nwoko ya mika wasu shawarwari ga gwamnatin tarayya a kan yadda za a dawo da zaman lafiya yankin Kudu maso Gabas.
Tsohon Ministan Harkokin Sadarwa, Sheikh Isa Ali Pantami ya bayyana cewa fasahar zamani kamar AI ba za su kwace ayyyukan mutane ba sai dai su karo dama.
Hukumar CDCFIB ta kori jami’an shige da fice 11, ta ladabtar da wasu 21 saboda cin hanci, karya doka da rashin ladabi, inda ta kuma ja kunne sauran jami'an NIS.
Majalisar wakilai ta amince da kudirin dan majalisar Cross River, Bassey Akiba na hana masu gidajen haya kara sama da 20% don saukaka wa talakawa.
A labarin nan, za a ji cewa Gwamna Abba Kabir Yusuf ya samu karin lambar yabo, wannan karon daga kungiyar Injiniyoyi ta NICE saboda ingantattun aiki a Kano.
Fitaccen ɗan jarida, Ibrahim Ishaq Rano ya bayyana jin dadi a kan yadda Gwamna Abba Kabir Yusuf da sauran abokan aiki suka tsaya masa bayan shiga ofishin yan sanda.
A labarin nan, za a ji cewar an buga muhawara a Majalisar Wakilai, 'yan majalisa sun yanke shawara a kan nemo inda $35m na gina matatar mai ta shiga.
A labarin nan, za a yi yadda 'yan uwan Bilyaminu Bello na dangin uwa da su ka raine shi suka yi raddi ga mahaifin 'dansu da ya ce ya yafe wa Maryam Sanda.
Aikin Gwamnatin Najeriya
Samu kari