Aikin Gwamnatin Najeriya
Gwamna Babagana Umaru Zulum na jihar Borno ya amince da naɗin sababbin hadimai 168 da mambobin majalisun gudanarwa na hukumomin gwamnatin jiharsa.
Ma'aikatar masana'antu da harkokin kasuwanci ta bukaci wadanda suka cika tallafin N50,000 kan fara duba wayoyinsu domin sakwannin da za su iya samu.
Gwamna Ahmed Usaman Odo na jihar Kogi ya ziyarci shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, kan lamarin tsaron jiharsa, sun tattauna muhimman batutuwa ranar Laraba.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, ya yi sabo nadi a hukumar yaki da yaduwar cutar kanjamau ta kasa (NACA). Shugaban kasan ya ba Dakta Temitope shugabancin hukumar.
A tsawon lokacin watan Ramadan, ma’aikatan gwamnati a jihar Zamfara za su je ofis da karfe 9 na safe kuma su tashi da karfe 3 na rana tsakanin Litinin da Alhamis.
Rahotanni na nuna cewa kungiyar kwadago za ta nemi N500,000 a matsayin mafi karancin albashi yayin da za a fara sauraron ra'ayoyin jama'a kan sabon tsarin albashin
Gwamnatin tarayya tana kokarin ganin ta shawo kan matsalar karacin lantarki a kasar nan. Kamfanonin AEDC, IEDC da TCN sun batawa Minista rai a kan rashin wuta
Kwastam ta ce kusan N200m ake samu a kowace sa'a watau kusan N5bn kenan a wata daga tashar Apapa. Duk ranar Allah sai jami’an sun tatsi Naira Biliyan 4 a tashar.
Hukumar NCC ta sake nanata umarnin ta ga kamfanonin sadarwa da su toshe layukan masu amfani da wayar tarho da ba su hada da NIN ba daga ranar Laraba, 28 ga Fabrairu.
Aikin Gwamnatin Najeriya
Samu kari