Aikin Gwamnatin Najeriya
Wasu 'ya 'yan Olusegun Obasanjo na tare da 'dan takaran gwamnan Ogun APC ita kuma Iyabo Obasanjo tana PDP, ba tare da Senator Solomon Olamilekan Adeola, FCA
Ministan yada labarai Mohammed Idris ya ce Shugaba Tinubu na shirin inganta walwalar ma’aikatan bangaren yada labarai domin kara bunkasa ayyukan gwamnati.
Kungiyoyin kwadago na NLC da TUC sun gargadi gwamnatin tarayya ta gaggauta samar da mafita kan matsalar tsaro da ke kara ta'azzafa a sassan kasar nan.
Gwamnatin tarayya ta yi garambawul a tsarin kudin Imprest, wanda ake ba wasu jami'an gwamnatin kasar nan domin biyan wasu bukatunsu na yau da kullum.
A labarin nan, za a ji cewa David Umahi, Wanda shi ne ministan ayyuka a Najeriya ya bayyana yadda Bola Tinubu ya yi rabon aikin tituna tsakanin Arewa da Kudu.
A labarin nan za a ji cewa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya ce lokaci ya yi da jama'a za su fara ganin amfanin manufofin gwamnati a rayuwarsu ta yau da gobe.
A labarin nan za a ji cewa Shugaban Najeriya Bola Ahmed Tinubu ya yi magana game da nasarorin da gwamnatinsa a samu a cikin shekaru uku na mulkin kasar nan.
Ministan ayyuka, David Umahi ya bayyana cewa gwamnatin Bola Ahmed Tinubu ta gaji manyan ayyuka kuma tana kirkiro wasu sababbi a sassa daban-daban na kasar nan.
Shugaba Bola Tinubu ya nada Adedayo Laniyi a matsayin shugabar cibiyar Maryam Babangida ta bunkasa mata tare da kafa sabuwar majalisar gudanarwa.
Aikin Gwamnatin Najeriya
Samu kari