Aikin Gwamnatin Najeriya
Iyalai sun tabbatar da rasuwar fitaccen dan diflomasiyyar Najeriya, Christopher Mbanefo, tsohon wakili a Majalisar dinkin duniya, ya mutu yana da shekaru 95.
A labarin nan, za a ji cewa 'yan Arewa mazauna jihar Legas sun bayyana cewa rusau da gwamantin jiha ta yi masu ya jefa rayuwarsu a wahala mai tsanani.
A labarin nan, za a ji yadda tsohon Ministan wasanni, Barista Solomon Dalung ya bayyana cewa agogon da A'isha Buhari ta sa a wajen rantsuwa ya bude kofar baraka.
Gwamnatin tarayya ta tabbatar da cewa daga yanzu wajibi ne a yi gwajin kwayoyi ga masu neman aiki a kowace ma'aikata ko hukumomi domin tsaftace tsarin aiki.
Bankin Duniya na shirin amincewa da rancen $500m ga Najeriya domin bunkasa damar samun kudi ga kananan kamfanoni, tare da jawo jarin masu zaman kansu.
Hukumar NSCDC ta tabbatar da cewa a shekarar 2025 kadai, ta kori manyan jami'ai 38 daga aiki bisa aikata laifuffuka da rashin biyayya wanda ya saba wa sokar aiki.
Aliko Dangote ya kai ƙara ICPC kan shugaban NMDPRA, Farouk Ahmed, bisa zargin kashe sama da $7m wajen karatun ’ya’yansa a Switzerland. Ya nemi a kama shi.
Ana sa ran Najeriya za ta ayyana hutun Kirsimeti, Boxing Day da sabuwar shekara na Disamba 2025 da Janairu 2026, inda ake sa ran za a rufe wuraren aiki.
Aliko Dangote ya bukaci a binciki shugaban NMDPRA Farouk Ahmed kan zargin biyan $5m kudin makarantar ‘ya’yansa a Switzerland. Ya ce kudin sun wuce albashin Farouk.
Aikin Gwamnatin Najeriya
Samu kari