Aikin Gwamnatin Najeriya
Sufetun Janar na ‘yan sanda Olukayode Disu ya yi babban garambawul a rundunar, inda ya tura manyan jami’ai 64 zuwa sababbin mukamai a fadin Najeriya.
A labarin nan, za a kungiyar yan kwangila na cikin gida sun bayyana cewa za su fito domin nuna wa gwamnatin takaicin kokarin wasu ma'aikatu na cinye hakkinsu.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin jihar Oyo ya bullo da hanyar rage wa talakawansa wahala saboda tsadar man fetur ma'aikata za su rika samun karin kudi duk wata.
A labarin nan za a ji cewa wani masanin halayyar masu aikata laifuffuka, Dr. Sulaiman Ishaq Muhammad ya shawarci gwamnati game da ƴan ta'adda a soshiyal midiya.
A labarin nan, za a ji tsofaffin kwamishinonin Gwamna Abba Kabir Yusuf za su ci gaba da shafa da shi game da yunkurin da ake yi na kwace motocin ofis da aka ba su.
Babban Kwamandan NSCDC Dr. Ahmed Audi ya yi ritaya yau 27 ga Fabrairu, 2026. Ya bar tarihin lalata matatun mai 283 da kama ɓatagari 4,677 a lokacin mulkinsa.
A labarin nan, za a ji cewa hukumar Hisbah ta yi ram da wasu Musulmi tara da suka samu wuri, suka nadi abinci yayin da takwarorinsu ke azumtar watan Ramadan.
Ma'aikatar Ilimi ta Najeriya za ta ɗauki ƙwararrun malamai don gyara makarantun fasaha na tarayya da ke a fadin Najeriya. Za a rufe shafin a ranar 16 ga Maris.
A labarin nan, za a ji cewa Femi Falana SAN da sauran yan fafutukar kare hakki sun yi magana da murya daya game da shigowar sojojin Amurka zuwa Najeriya.
Aikin Gwamnatin Najeriya
Samu kari