Aikin Gwamnatin Najeriya
A wajen taron FEC, Gwamnatin FEC ta amince da kashe ₦438bn wajen gyaran hanyoyi da wuraren ajiye motocin kaya a Najeriya don inganta sufuri da tattalin arziki.
A labarin nan za a ji cewa mazauna wasu sassa na babban birnin tarayya Abuja sun gamu da iftila'in ambaliya bayan mamakon ruwan sama ya shafe wasu yankuna.
A labarin nan za a ji cewa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya dauki alkawarin fitar da wasu tsare-tsare da za su farfado da matatun Najeriya da suka dade ba aiki.
A labarin nan za a ji cewa hukumar kula da man fetur ta kasa ta ankarar da masu neman aiki a NUPRC da su kula da wasu sababbin yan damfara da suka shigo gari.
Gwamnatin tarayya ta kaddamar da wani shiri da ake hasashen zai iya bude wa mutane akalla 50,000 kofofin samun arziki da dogaro da kansu a fadin Najeriya.
A labarin nan, za a ji hadimin shugaba Bola Ahmed Tinubu ya bayyana wuraren da ake zuba kudin kasar nan, musamman basussukan da aka karbo a kasashen waje.
Shugaba Bola Tinubu ya amince da ɗaukar malamai 3,252 na PTA aiki a gwamnatin tarayya domin rage ƙarancin malamai da inganta ilimi a Kwalejojin Haɗin Kai.
Hukumar NAQS ta gwamnatin tarayya ta buɗe ɗaukar ma'aikata a 2026. Ga matakan neman aikin, guraben da ake da su, sharuddan cancanta da jadawalin aikin.
Gwamnatin Tarayya ta ce za ta fara biyan ragowar tallafin albashi kafin tsakiyar Agusta, tare da ci gaba da aikin biyan bashin karin girma ga ma'aikatan gwamnati.
Aikin Gwamnatin Najeriya
Samu kari