
Aikin Gwamnatin Najeriya







Ministan tarayya, Nyesom Wike zai gyara hanyoyi 135 a watanni shida. Ayyukan Nyesom Wike na farko a Abuja za su shafi yankunan Garki, Wuse, Gwarimpa da Maitama

Ministan kwadago ta samar da ayyukan yi na tarayya, Simon Bako Lalong, ya bayyana cewa da zaran shugaba Bola Tinubu ya dawo za a warware matsalar NLC duka.

Bola Tinubu ya nada ministocinsa a ranar 21 ga watan Agusta. A wannan rahoto, mun tattaro ministocin da su ka motsa kasa, su ka fara tsokano hayaniya a ofis.

Bola Ahmed Tinubu ya dauko Khalil Suleiman Halilu ya ba shi shugabanci a NASENI. Khalil shi ne mai mafi karancin shekaru a wadanda Bola Tinubu ya ba mukami.

Festus Keyamo, Ministan Harkokin Sufurin Jiragen Saman Najeriya ya bada umurnin rushe wurin ajiyar jiragen sama na Dominion da EAN da ke filin Murtala na Legas.

Gwamnatin shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ta gama shirin ɗaukar mutane 300,000 aiki a hukumar nan ta yaƙi da yaɗuwar kanana da manyan makamai ta ƙasa NATCOM.

Gwamnatin Tarayya ta sanar da yanayin da ta tarar da tattalin arziƙin ƙasa. Ministan kuɗi da tattalin arziƙin ƙasa Wale Edun ne ya bayyana hakan jim kaɗan.

David Umahi ya duba ayyuka a titunan Abuja zuwa Lokoja kuma ya yi bakin cikin abin da ya gani. Ministan bai gamsu da aikin da ake yi a titin na Abuja-Lokoja ba.

Ƙungiyar The Natives mai rajin kare dimokuraɗiyya ta ja kunnen ministoci cewa babu batun sanya ko wasa wajen sauke nauyin da aka ɗora musu na kawo sauyi a ƙasa.
Aikin Gwamnatin Najeriya
Samu kari