Aikin Gwamnatin Najeriya
A labarin nan, za a ji cewa gwamantin jihar Kano ta bayyana damuwa game da rasuwar yara akalla 50 bayan bullar cutar mashako a karamar hukuma 1 tal.
A labarin nan za a ji cewa hukumar yaki da rashawa mai zaman kanta ta ICPC a Najeriya ta wanke Femi Gbajabiamila daga zargin hannu a nada shugaban hukumar bogi
Gwamnati ta gano karyar wata bogi da ta bogi da ta rika neman kudade, filaye, da goyon bayan gwamnoni a sunan fadar Shugaba Bola Tinubu da ya sa a kama jagoranta
Gwamnatin Tarayya za ta hukunta kamfanonin wutar lantarki na DisCos da GenCos. Wannan yana cikin kokarin da ake yi domin inganta wutar lantarki a Najeriya.
Domin inganta harkar tsaro da ababen more rayuwa, gwamnoni sun karbi biliyoyi tsakanin Janairu da Yuni 2026. Gwamnatocin jihohin Najeriya sun samu tsabar kudi N435bn
A labarin nan za a ji cewa gwamantin tarayya ta yi mamakin dalilin da ya hana jama'a tambayar yadda aka kashe sauran rance amma ake neman na Abu Dhabi.
Hukumar Kwastam ta Apapa ta kafa gagarumin tarihi bayan ta tara kudin shiga har N28.1bn a rana guda, sakamakon gyare-gyaren tsarin zamani da kwarewa.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin Bola Ahmed Tinubu ta nada sabon shugaban ma'aikatan tarayya bayan Didi Esther Walson-Jack ta kai shekara 60.
A wajen taron FEC, Gwamnatin FEC ta amince da kashe ₦438bn wajen gyaran hanyoyi da wuraren ajiye motocin kaya a Najeriya don inganta sufuri da tattalin arziki.
Aikin Gwamnatin Najeriya
Samu kari