Aikin Gwamnatin Najeriya
Rahotanni sun bayyana cewa mai tsaron lafiyar shugaban kasa Bola Tinubu na shirin darewa kujerar Sarkin Ilemona da ke hedikwatar karamar hukumar Oyun a jihar Kwara.
Gwamnatin jihar Zamfara ta amince da fitar biliyoyin Naira domin gina tashar motar zamani a Gusau, inda ake sa ran kashe akalla N4,854,135,954.53.
Shugaban jam'iyyar APC na kasa, Abdullahi Umar Ganduje, ya bayyana cewa tsarin ilimin Najeriya ya bada gudumawar rashin aikin yi ga matasa. Dole ne a koyi sana'o'i.
Majalisar dattawa tace za ta titsiye 'yan kwangila 39 da suka karba kudin gwamnati amma suka gaza zuwa su fara ayyuka. Za ta sa EFCC ta karbo kudin da suka kalmashe.
Gwamnatin Najeriya ta kwace aikin hanyar data hada jihohin Kogi da Edo tun shekarar 2012. Kamfanonin Dantata, Mothercat Ltd da RCC Ltd aka ba kwangilar.
Shehu Sani ya caccaki Majalisar tarayya a kan shirin gina katafaren asibiti, ya e babu bukatar asibitin a Abuja domin 'yan majalisa suna da karamin asibiti.
Bola Tinubu ya ba Gwamna Dikko Umar Radda mukami. Wani babban jami’in gwamnatin Katsina ya ce Babagana Zulum yana cikin wadanda Radda zai yi aiki da su a NDPHC.
Folashade Yemi Esan ta kawo sababbin sakatarorin din-din-din a ma'aikatu. Bola Tinubu ya amxince Zamfara, Jigawa da Ondo sun samu muhimman kujeru a gwamnatin tarayya
Gwamnatin tarayya ta bijiro da wasu manyan ayyuka da domin rage radadin da 'yan Najeriya ke ji. Ayyukan na karkashin gagarumin aikin gine-gine da tallafawa yan kasa.
Aikin Gwamnatin Najeriya
Samu kari