
Aikin Gwamnatin Najeriya







Gwamnatin tarayya ta kara nana cewa manufarta a kan kudirin haraji ba zai cutar da wata shiyya ba, kamar yadda ake kokarin yadawa a fadin kasar nan.

Tinubu ya sauke shugabannin jami’o’i da dama, ciki har da Farfesa Aisha Maikudi ta jami’ar Abuja da Farfesa Chigbu na UNN, tare da nada sabbin shugabanni.

Gwamnatin jihar Kano da hadin gwiwar bankin raya kasashe Musulmi ta gina mayanka na zamani guda 20 a wasu daga cikin kananan hukumomi domin tsaftace fawa.

Lauya mai fafutukar kare hakkin dan adam, Abba Hikima ya ce matukar gwamnati ba ta dauki matakin da ya dace ba, za su jagoranci neman hakkin mazauna Rimin Zakara.

Gwamnatin tarayya za ta kashe akalla Naira bikiyan uku domin duba lafiyar gadojin sama da ke jihar Legas domin gano halin da su ke ciki da zummar adana su.

Gwamnatin Umar Namadi ta jihar Jigawa ta sanar da ware akalla Naira biliyan 30 domin ba 'yan majalisa damar gudanar da ayyukan da za su taimaki al'umarsu.

Shugaba Bola Tinubu ya rantsar da sababbin sakatarori da kwamishinoni tare da yin kira gare su da su yi aiki da gaskiya da jajircewa domin cimma burin gwamnati.

Gwamnatin Bola Ahmed Tinubu ta bayyana cewa ba a fahimce ta ba ne a kan kalamanta na kwanan nan da ke cewa za a kara kudin hasken wuta ga 'yan Najeriya.

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya nada Abba Abubakar Aliyu a matsayin shugaban hukumar wutar lantarki ta karkara (REA.) Abba yana rike da REA tun daga Maris din 2024.
Aikin Gwamnatin Najeriya
Samu kari