Aikin Gwamnatin Najeriya
Gwamnati ta kwantar da hankalin ma’aikata a kan rade-radin korar dubbban jama’a daga aiki. Masu cewa za a kori ma'aikata wajen dabbaka aikin Oronsaye sun yi kuskure.
A sakamakon karbar shawarar kwamitin Stephen Oronsaye, za a taba ma'aikatun gwamnati. Daga cikin wuraren da abin zai iya shafa watakila akwai bankin NEXIM.
Majalisar dattijai a ranar Talata, ta tabbatar da nadin shugaba Bola Tinubu na Hafsat Bakare, a matsayin daraktar hukumar kwararru ta kudi ta Najeriya (NFIU).
Yayin da Shugaban kasa, Bola Tinubu ya amince da amfani da rahoton Stephen Oronsaye, Sanata Shehu Sani ya yi martani kan lamarin inda ya ce akwai matsala.
Shugaban kasa Bola Tinubu ya kuduri aniyar aiwatar da rahoton Stephen Oronsaye da ya nemi gwamnati ta hade wasu hukumomi waje daya tare da rushe wasu.
Kungiyar kwadago ta yi zargin cewa ta gano wani shiri da aka yi na kai hare-hare kan 'yan kungiyarta da za su gudanar da zanga-zangar lumana a fadin kasar.
Hukumar yaki da sha da fataucin miyagun kwayoyi ta kasa NDLEA, ta yi wa jama’a karin haske game da ayyukan ‘yan damfara da ke yaudarar masu neman aiki a kasar.
Bola Tinubu ya cigaba da yin ruwan nade-nade a mulki. Tinubu ya amince da nadin shugabanni da-dama da za su kula da hukumomi da kamfanoni a ma’aikatar sadarwa.
Gbenga Alade aka zaba ya zama shugaban AMCON mai kula da kadarorin Najeriya. Shugaba Bola Tinubu ya katse wa’adin Malam Ahmed Kuru wanda Muhammadu Buhari ya nada.
Aikin Gwamnatin Najeriya
Samu kari