Aikin Gwamnatin Najeriya
Ma'aikatan Abuja sun daukaka kara kan hukuncin kotu yayin da yajin aikin JUAC ya tsayar da harkokin asibitoci da makarantu a dukkan kananan hukumomi.
A labarin nan, za a ji cewa Shugaban Majalisar Dattawan kasar nan, Sanata Godswill Akpabio ya ba wa Shugaba Tinubu kariya gane da zargin an yi cushe a dokokin haraji
A labarin nan, za a ji cewa Gwamna Abba Kabir Yusuf ya tabbatar da nadi da karin girma ga mutane akalla bakwai a cikin gwamnati domin inganta aiki.
A labarin nan, za a ji cewa 'yan Najeriya sun koma cikin duhu bayan da turakun wutar lantarki a kasar suka sake faduwa kwanaki kadan bayan sun lalace .
A labarin nan, za a ji yadda gwamnatin Kano ta samu nasarar doke wasu jihohi, inda ta yi sama a jerin wadanda suka samu ci gaba a bangaren muhalli.
Rundunar sojojin ƙasa ta buɗe shafin neman aiki na DSSC 29/2026 daga 7 ga Janairu zuwa 4 ga Fabrairu; ga yadda za a nema da sharuddan da ake buƙata.
A labarin nan, za a ji cewa Shugaban Kasa, Bola Ahmed Tinubu ya nada Olugbemisola Odusote a matsayin sabuwar Shugaba a makarantar horas da lauyoyin Najeriya.
Ƙungiyar likitoci (NARD) za ta fara yajin aiki a ranar 12 ga Janairu, 2026, sakamakon gazawar gwamnati wajen cika yarjejeniyar inganta jin daɗin ma'aikatan lafiya.
A labarin nan, za a ji cewa Majalisar Wakilan Najeriya ta bayyana bukatarta ga Shugaba Bola Tinubu game da dakatar da dokar haraji da ake shirin fara aiwatarwa.
Aikin Gwamnatin Najeriya
Samu kari