Aikin Gwamnatin Najeriya
Jam'iyyar APC ta yi martani mai zafi game da zargin da ake yi mata cewa tana tilasta ma'aikatan gwamnati shiga cikinta inda ta ke tuhumar ADC mai adawa.
Ma'aikatan Abuja sun daukaka kara kan hukuncin kotu yayin da yajin aikin JUAC ya tsayar da harkokin asibitoci da makarantu a dukkan kananan hukumomi.
A labarin nan, za a ji cewa Shugaban Majalisar Dattawan kasar nan, Sanata Godswill Akpabio ya ba wa Shugaba Tinubu kariya gane da zargin an yi cushe a dokokin haraji
A labarin nan, za a ji cewa Gwamna Abba Kabir Yusuf ya tabbatar da nadi da karin girma ga mutane akalla bakwai a cikin gwamnati domin inganta aiki.
A labarin nan, za a ji cewa 'yan Najeriya sun koma cikin duhu bayan da turakun wutar lantarki a kasar suka sake faduwa kwanaki kadan bayan sun lalace .
A labarin nan, za a ji yadda gwamnatin Kano ta samu nasarar doke wasu jihohi, inda ta yi sama a jerin wadanda suka samu ci gaba a bangaren muhalli.
Rundunar sojojin ƙasa ta buɗe shafin neman aiki na DSSC 29/2026 daga 7 ga Janairu zuwa 4 ga Fabrairu; ga yadda za a nema da sharuddan da ake buƙata.
A labarin nan, za a ji cewa Shugaban Kasa, Bola Ahmed Tinubu ya nada Olugbemisola Odusote a matsayin sabuwar Shugaba a makarantar horas da lauyoyin Najeriya.
Ƙungiyar likitoci (NARD) za ta fara yajin aiki a ranar 12 ga Janairu, 2026, sakamakon gazawar gwamnati wajen cika yarjejeniyar inganta jin daɗin ma'aikatan lafiya.
Aikin Gwamnatin Najeriya
Samu kari