Aikin Gwamnatin Najeriya
A labarin nan za a ji cewa Shugaban Najeriya Bola Ahmed Tinubu ya yi magana game da nasarorin da gwamnatinsa a samu a cikin shekaru uku na mulkin kasar nan.
Ministan ayyuka, David Umahi ya bayyana cewa gwamnatin Bola Ahmed Tinubu ta gaji manyan ayyuka kuma tana kirkiro wasu sababbi a sassa daban-daban na kasar nan.
Shugaba Bola Tinubu ya nada Adedayo Laniyi a matsayin shugabar cibiyar Maryam Babangida ta bunkasa mata tare da kafa sabuwar majalisar gudanarwa.
Gwamnatin Tarayya ta bayyana cewa Najeriya ta shirya fara shirin kaddamar da sabon tsarin talabijin na zamani tare da tashoshi sama da 100 da ingantaccen HD.
A labarin nan, za a ji abubuwan da suka jawo aka samu muhawara tsakanin Godswill Akpabio da Adams Oshiomole da ake karanto sauyi kan dokar neman manyan kujeru.
A labarin nan, za a ji cewa sabon ministan makamashi da shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya naɗa ya sha alwashin kawar da matsalar wuta a cikin kwanakin 100 farko.
Gwamnatin Tarayya ta amince da ayyukan N1.17tr a Kaduna, da suka haɗa da layin dogo mai tsawon 50km da hanyar Birnin Gwari domin haɓaka tsaro da tattalin arziki.
A labarin nan, za a ji cewa gwamna Abba Kabir Yusuf ya amince a kashe sama da Naira biliyan 21 domin a farfaɗo da matatun ruwan Kano da suka daina aikinsu.
Shugaba Bola Tinubu ya nada Rabiu Abdullahi Umar a matsayin sabon shugaban hukumar NMDPRA bayan tsige Saidu Mohammed domin karfafa fannin man fetur.
Aikin Gwamnatin Najeriya
Samu kari