!["Ba a kyauta mana": Soja ya fusata kan kyautar da Tinubu ya yi wa 'yan wasan Suoer Eagles](https://cdn.legit.ng/images/560x315/242145829dece183.jpeg?v=1)
Labaran Kwallo
!["Ba a kyauta mana": Soja ya fusata kan kyautar da Tinubu ya yi wa 'yan wasan Suoer Eagles](https://cdn.legit.ng/images/560x315/242145829dece183.jpeg?v=1)
![AFCON: Ni ba Iwobi ba ne, Sadiq Umar ya dira kan 'yan Najeriya da ke sukarsu bayan rashin nasara](https://cdn.legit.ng/images/560x315/6466ca91496402bc.jpeg?v=1)
![Tinubu ya karrama 'yan wasan Super Eagles da lambar MON, ya ba su kyautar filaye da gidaje a Abuja](https://cdn.legit.ng/images/360x203/6e1e2eac6939eeec.jpeg?v=1)
![AFCON 2023: Ahmed Musa ya aike da sako mai ratsa zuciya bayan rashin nasarar Najeriya a wasan karshe](https://cdn.legit.ng/images/360x203/508a2e0cfb2274ed.jpeg?v=1)
![Muhimmin dalilin 1 da ya sa Ivory Coast ta doke Najeriya a wasan ƙarshe na kofin AFCON](https://cdn.legit.ng/images/360x203/3fc5f34be28565bf.jpeg?v=1)
![Atiku da Obi sun aike da sako mai muhimmanci kan rashin nasarar Super Eagles a wasan karshe na AFCON](https://cdn.legit.ng/images/360x203/6d72cb346949f284.jpeg?v=1)
![AFCON: Tinubu ya aika muhimmin sako ga Super Eagles bayan ta yi rashin nasara a wasan karshe](https://cdn.legit.ng/images/190x107/90b057c6658a9d85.jpeg?v=1)
Shugaban kasa Bola Tinubu ya jinjinawa kungiyar Super Eagles ta Najeriya bisa jajircewar da suka nuna a wasan karshe na gasar cin kofin nahiyar Afirka (AFCON)
![AFCON: Mourinho ya fadi kasar da ya ke so ta lashe gasar, ya tura sako ga abokinsa, Peseiro](https://cdn.legit.ng/images/190x107/457175037a210f3c.jpeg?v=1)
Jose Mourinho, tsohon kocin Manchester United ya bayyana kasar da ya ke so ta ci gasar AFCON da za a yi a yau Lahadi inda ya ce ya na goyon bayan Najeriya.
![AFCON: Ahmed Musa ya yi magana kan makomarsa bayan kammala gasar, ya bai wa jama'a mamaki](https://cdn.legit.ng/images/190x107/e1d23b12bbb2ca1d.jpeg?v=1)
Kyaftin din tawagar Super Eagles, Ahmed Musa ya ce ba ya tsammanin barin kungiyar nan kusa inda ya ce a ko da yaushe ya na shirye idan aka kira shi cikin tawagar.
![Najeriya vs Cote d'Ivoire: Malamin da ya yi hasashen nasarar Tinubu, ya yi magana kan Osimhen](https://cdn.legit.ng/images/190x107/cf51504dddc29d64.jpeg?v=1)
Fasto Iginla wanda ya yi hasashen nasarar shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, ya yi magana kan Victor Osimhen, yayin da Najeriya ke shirin karawa da Cote d'Ivoire.
![Najeriya vs Cote d'Ivoire: CAF ta fadi alkalin wasan da zai hura wasan karshe na AFCON 2023](https://cdn.legit.ng/images/190x107/06e234f94a9a3007.jpeg?v=1)
Hukumar kula da kwallon wasan nahiyar Afirika (CAF) ta sanar da cewa dan kasar Mauritania, Dahane Beida, ne zai hura wasan karshe tsakanin Najeriya da Cote d'Ivoire.
![Najeriya vs Cote d'Ivoire: Shugaba Tinubu ba zai halarci wasan karshe na AFCON ba, bayanai sun fito](https://cdn.legit.ng/images/190x107/057084e5fe91ab6a.jpeg?v=1)
Fadar shugaban kasa ta sanar da cewa shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ba zai halarci wasan karshe ba na gasar cin kofin nahiyar Afirika ba a kasar Cote d'Ivoire.
![Muhimman abubuwa 12 da ya kamata su sanni kan wasan Ƙarshe da Najeriya zata fafata da Ivory Coast](https://cdn.legit.ng/images/190x107/12e76013bb27206f.jpeg?v=1)
A ranar Lahadi, 11 ga watan Fabrairu, 2024 za a gwabza wasan ƙarshe a gasar cin kofin nahiyar Afirka tsakanin Najeriya da masu masaukin baki Ivory Coast.
![AFCON" 'Dan Najeriya ya yi hasashen sakamakon wasan karshe tsakanin Najeriya da Ivory Coast](https://cdn.legit.ng/images/190x107/2684bbba2bcebcb9.jpeg?v=1)
Wani ‘dan Najeriya wanda ya yi hasashen sakamakon AFCON a matakin rukuni, ya yi hasashen cewa Najeriya za ta yi nasara kan Ivory Coast a wasan karshe.
![AFCON: Fitaccen malamin addini ya fadi kasar da za ta yi nasara, sai dai ya ce za a tafka kuskure](https://cdn.legit.ng/images/190x107/bdafe330cb442351.jpeg?v=1)
Fasto Dakta Kan Ebube Muonso ya yi hasashen kasar da za ta lashe gasar AFCON a gobe Lahadi 11 ga watan Faburairu inda ya ce Ivory Coast ce da nasara.
Labaran Kwallo
Samu kari