
Malaman darika







A ranar Laraba, 9 ga watan Agusta, 2023, shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yi wata muhimmiyar ganawa da mambobin majalisar koli ta shari’a a Najeriya a Villa.

AlmajiraI masu karatun Al-Qur’ani sun yi kira ga shugaban kasa Bola Tinubu da ya janye sunan tsohon gwamnan jihar Kaduna daga cikin jerin sunayen ministocinsa.

Jiya Usman Buda ya kwana a barzahu saboda zarginsa da cin mutuncin Annabi Muhammad (SAW). Farfesa Mansur Ibrahim Sokoto yana ganin hakan ya nuna jahilcin mutane

Mun kawo matsayar Malamai a kan haduwar Sallar Idi da Sallar Juma’a Rana Daya a Musulunci. Za a ji hukuncin Addinin Musulunci idan Idi ya hadu da Sallar Juma'a.

A zaben nan na 2023 akwai Malaman Musulunci da Fastocin Kirista da ke takara. A wadanda suka fito takara na mukamai akwai Sheikh Ibrahim Khalil a jihar Kano

Jam'iyya mai mulki ta APC ta saki martanin kar ta kwana game da labarin cewa babban malamin addinin Musulunci, Sheikh Dahiru Usamna Bauchi yana tare da Atiku.

Fitaccen malamin hadisin Annabi SAW, Jabir Sani Maihula ya tofa albarkacin bakinsa a kan halin da aka shiga a dalilin canjin manyan kudi da Gwamnan CBN ya yi

Wani ‘Danuwan Abduljabbar Kabara, Askia Kabara ya ba shi kariya, bai goyon bayan a kashe sa. Wannan Bawan Allah kani ne ga Sheikh Abduljabbar Nasiru Kabara.

Shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya yaba wa manyan malaman Tijjaniya da suka kai masa ziyara har fada yau Talata, yace ya shirya komawa Daura nan da wata 5.
Malaman darika
Samu kari