Malaman darika
Khalifa Ibrahim Sheikh Dahiru Bauchi ya kai wa Shugaba Tinubu goron gayyatar babban Mauludin Sheikh Ahmad Tijjani da za a gudanar a Kano ranar 9 ga Agusta, 2026.
Malamin addinin Musulunci, Sheikh Haliru Maraya ya buƙaci jam’iyyun siyasa su guji tsayar da ɗan takarar gwamna da mataimakinsa masu addini ɗaya a zaɓen 2027.
Sheikh Alhaji Ali ya ce da su zabi ‘dan Izala gara su zabi kirista ko arne, ya ja kunne. Malamin darikar Tijjaniya ya fifita zaben kirista a kan ‘dan Izala.
Shugabannin kwamitin shura na Darikar Tijjaniyya a jihar Kano ya nuna goyon baya ga gwamna Abba Kabir Yusuf domin ya yi tazarce a zaben 2027 mai zuwa.
Sheikh Ibrahim Dahiru Bauchi ya bayyana cewa lokacin shiru ya zo karshe a kan ba 'yan Tijjaniyya masallaci a jami'o'in kasar nan. Ya yi barazanar zuwa kotu.
Sheikh Mansur Isah Yelwa ya yi barazanar barin limanci a masallacin jami'ar ATBU a Bauchi saboda cewa ana son samar masallacin darika ba bisa ka'ida ba.
Gwamna Abdullahi Sule na jihar Nasarawa ya nuna cewa lokaci ya yi da za a hana almajiranci a Najeriya saboda matsalolin tsaro. Ya ce a maye gurbinsa da boko.
Mawakin jam'iyyar APC, Dauda Kahutu Rarara ya ce bai kamata malamai su zuba ido ana yada bidiyon rashin tsaro ba. Ya ce ya kamata su sauya salon wa'azi.
Yayin da ake shirin zaben 2027, wata kungiyar Tijjaniyya ta yi barazanar janye goyin bayanta ga Shugaba Tinubu idan ba a sako Sheikh Sani Khalifa Zaria ba.
Malaman darika
Samu kari