Malaman darika
Mawakin jam'iyyar APC, Dauda Kahutu Rarara ya ce bai kamata malamai su zuba ido ana yada bidiyon rashin tsaro ba. Ya ce ya kamata su sauya salon wa'azi.
Yayin da ake shirin zaben 2027, wata kungiyar Tijjaniyya ta yi barazanar janye goyin bayanta ga Shugaba Tinubu idan ba a sako Sheikh Sani Khalifa Zaria ba.
Limamin darikar Tijjaniya, Sheikh Sani Abdulkadir, wanda aka fi sani da Sheikh Sani Khalifa Zaria ya fada wa kotu abin da ya sani game da shirin juyin mulki.
Za a gurfanar da tsohon minista, malamin addini da sojoji da ake zargi da hannu a yukurin juyin mulkin da aka ce ya so kifar da Bola Ahmed Tinubu a 2025.
Babbar kotun tarayya da ke Abuja ta yi umarni da a saki Sheikh Sani abdulkadir Khalifa Zariya bayan cafke shi kan zargin hannu a juyin mulki a Najeriya.
Sheikh Abduljabbar Nasiru Kabara ya nemi a dawo da shi gidan yarin Kurmawawa da ke Kano daga Kuje da ake rufe da shi a Abuja. Ya mika bukata ga kotu.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya nuna damuwa kan cigaba da tsare Sheikh Sani Khalifa Zariya kan zargin juyin mulki ga Bola Tinubu.
Farfesa Ibrahim Makari ya yi kira ga shugaba Bola Ahmed Tinubu da ya taimaka ya saki Sheikh Sani Khalifa Zariya da aka kama kan yunkurin juyin mulki.
An taba dakatar da Sheikh Abduljabbar Nasiru Kabara, Sheikh Nuru Khalid, Sheikh Muhammad bin Usman da Sheikh Alkali Salihu Zariya daga wa'azi a Najeriya.
Malaman darika
Samu kari