![Zanga-zanga: Malamin musulunci ya yi wa gwamnati da matasa bulaliya a huduba](https://cdn.legit.ng/images/560x315/a879717623acb27f.jpeg?v=1)
Malaman darika
![Zanga-zanga: Malamin musulunci ya yi wa gwamnati da matasa bulaliya a huduba](https://cdn.legit.ng/images/560x315/a879717623acb27f.jpeg?v=1)
![Muhimman abubuwa 5 da ya kamata kowane Musulmi ya sani kan Ranar Ashura](https://cdn.legit.ng/images/560x315/014f26470cf6002f.jpeg?v=1)
![Shehin malami ya musanta karbar N16m daga Tinubu, ya fadi dalilin ziyartar shugaban kasa](https://cdn.legit.ng/images/360x203/9b39a436d12b8c5f.jpeg?v=1)
![Tinubu ya tura sakon jinjina ga Sheikh Dahiru Bauchi bayan cika shekaru 100](https://cdn.legit.ng/images/360x203/369b60778d3a0b19.jpeg?v=1)
![Shekaru 100: Tarihi da muhimman abubuwa kan rayuwar Sheikh Dahiru Bauchi](https://cdn.legit.ng/images/360x203/ce63b71a978d578e.jpeg?v=1)
![Samoa: Hudubobin malamai sun dura kan Tinubu saboda tsoron halatta auren jinsi](https://cdn.legit.ng/images/360x203/d025f417fc871137.jpeg?v=1)
![Jagoran darikar Tijjaniyya ya bukaci Sanusi II ya sauka daga sarautar Kano? Gaskiya ta fito](https://cdn.legit.ng/images/190x107/3a30e0d2cee0aaa6.jpeg?v=1)
Jagoran Ɗarikar Tijjaniyya kuma ɗaya daga cikin iyalan Shehi Ibrahim Nyass =a nesanta kansa da takardar da aka ce ya nemi Sanusi II ya sauka daga Sarkin Kano.
!["Ka bi sawun kakanka," Iyalan Sheikh Ibrahim Nyass sun aike da saƙo ga Sanusi II](https://cdn.legit.ng/images/190x107/aec8a1d7783f5a28.jpeg?v=1)
Iyalan Shehin Ɗarikar Tijjaniya, Sheikh Ibrahim Nyass sun buƙaci Muhammadu Sanusi II ya hakura da sarauta Kano, ya yi kori da kakansa Muhammadu Sanusi I.
![Sheikh Ahmad Tijjani Yusuf Guruntum ya rasu? Gaskiya ta bayyana](https://cdn.legit.ng/images/190x107/014c8f2d68626bfe.jpeg?v=1)
Babban malamin addinin musulunci, Sheikh Ahmad Tijjani Yusuf Guruntum ya karyata jita jitar cewa ya mutu a yau Laraba. Malamin ya ce mutane su daina yada jita jita.
![Hukuncin kisa: AbdulJabbar Kabara da lauyansa sun ki bayyana gaban kotu](https://cdn.legit.ng/images/190x107/45147cd0e10d5119.jpeg?v=1)
Sheikh Abduljabbar Nasiru Kabara da lauyansa sun ki bayyana a zaman kotun da ya shigar yana kalubalantar hukuncin kisan da wata kotu ta yanke masa a Kano.
![Rikici da malamin addini: Dr Idris Dutsen Tanshi ya dawo Bauchi bayan gudun hijirar kwanaki](https://cdn.legit.ng/images/190x107/1c864ef86c64817e.jpeg?v=1)
Malam Idris ya samu dawowa Bauchi ne bayan ya shafe makonni yana gudun hijira sakamakon matsin lamba da yace ya samu wanda take barazana ga rayuwarsa.
![Fatawa a kan fitar da kudi a matsayin Zakatul Fitr daga Sheikh Jamilu Zarewa](https://cdn.legit.ng/images/190x107/741135061de26d44.jpeg?v=1)
Wasu suna tambaya ko za a iya bada kuɗi maimakon abinci a zakkar fidda-kai (zakatul fitr). Jamilu Zarewa kwararren masani ne a kan bangaren fikihu, ya amsa wannan.
![Ramadan: Babban limamin Abuja ya magantu kan kudin shiga Itikafi da Masallatai ke karba](https://cdn.legit.ng/images/190x107/0d6acc2caaea1823.jpeg?v=1)
Farfesa Ibrahim Maqari, babban limamin Masallacin Juma'a na kasa da ke Abuja, ya ce bidi'a ne Masallaci ya karbi kudi daga hannun masu shiga Itikafi.
![Young Sheikh: Malami ‘dan shekara 11 ya dauko yunkurin hada kan malaman musulunci](https://cdn.legit.ng/images/190x107/2abd9df0f3696ab1.jpeg?v=1)
Young Sheikh wanda ya taso a zawiyar Aliyu Maiyasin a Zariya ya fara tafsir kafin ya kai shekara 10 yana son kawo karshen sabanin malamai a fadin Najeriya.
![Baturen Da Ya Zo Bincike Kan Hausawa, Ya Musulunta Bayan Haduwa Da Shehu Harazumi](https://cdn.legit.ng/images/190x107/dc738dfe40e2a03a.jpeg?v=1)
Bincike a kan sha’anin Hausawa ne ya karkato da Andrea Brigaglia daga Italiya zuwa Afrika. Bayan zamansa jakin Kano, baturen ya bar addininsa ya koma Musulunci.
Malaman darika
Samu kari