Yan bindiga
Rahotanni sun nun cewa wani fitaccen dan kasuwa kuma manomi a karamr hukumar Dandume ta jihar Katsina ya rasa ransa bayan yan bindiga sun sace shi.
Wasu tantiran 'yan bindiga sun kai hari a cibiyar NIPSS da ke jihar Plateau. 'Yan bindigan sun kashe mutane yayin harin wanda suka kai a daren ranar Litinin.
An sanar da cewa Mai Martaba Alhaji Olatunji da aka sace a jihar Kwara ya rasu. An sanar da cewa iyalan sarkin sun biya 'yan bindigar da suka sace shi kudin fansa.
Gwamnatin Katsina ta hana sayar da man fetur a jarakuna da 'yan bumburutu ke yi, cajin waya da POS a wasu kananan hukumomi saboda tsaro bayan mutuwar Janar Rabe.
Zakakuran sojojin Najeriya sun samu nasarar ceto matar marigayi Janar Rabe Abubakar bayan artabu da ‘yan bindiga a karamar hukumar Matazu ta jihar Katsina.
Rundunar 'yan sandan jihar Zamfara ta tabbatar ta lalata wasu bama-bamai da ake zargin 'yan bindiga suka dasa a kan titin Kunchin Kalgo da ke karamar hukumar Tsafe.
Babban Fasto, Primate Elijah Ayodele ya gargadi shugaban kasa Bola Tinubu cewa wata sabuwar kungiyar ta’addanci na shirin tada tarzoma a Najeriya.
Tsohon mai magana da yawun hedkwatar tsaro ta kasa, Manjo Janar Rabe Abubakar, ya rasu a hannun 'yan bindiga kamar yadda gwamnatin jihar Katsina ta sanar.
Mutane wasu kauyuka 26 a jihar Sokoto sun bayyana cewa 'yan bindiga sun hana su noma har sai sun bia harajin da aka kakaba masu a damunar bana ta 2026.
Yan bindiga
Samu kari