Yan bindiga
Rundunar 'yan sandan jihar Zamfara ta tabbatar da cewa wani dan majalisar dokokin jihar na hannunta kan zargin hada baki da 'yan bindiga wajen tafka ta'asa a jihar.
Wasu mayakan Boko Haram ne sun kai hari ofishin ‘yan sanda na Jakana da ke Konduga a jihar Borno inda suka kashe jami'ai, sace makamai da kona motoci.
Wasu miyagun 'yan bindiga da haƙarsu bata cimma ruwa ba sun kai mugun hari wani sansanin masu addu'a dake Oluwatose a Ilorin ta yamma dake jihar Kwara.
Rundunar sojin Najeriya ta sanar da nasara da ta samu kan yan ta'adda a jihar Kaduna. Sojoji sun fafata da yan bindigar inda suka kashe biyu suka kwato makamai.
Kungiyar Indigenous Youth Leaders ta bukaci Gwamna Lucky Aiyedatiwa ya hukunta duk basaraken da aka samu da boye masu aikata laifuka a yankunansu.
Mai ba shugaban kasa shawara kan harkar tsaro Malam Nuhu Ribadu ya bayyana cewa gwamnatin tarayya da dauki sabon mataki kan yanke hukunci ga yan ta'adda.
Hafsun sojojin Najeriya, Laftanal Janar Taoreed Lagbaja ya bayyana hakar ma'adanai da satar shanu cikin manyan abubuwan da ke kawo cikas wajen yakar yan ta'adda.
Gwamnatin jihar Zamfara ta yi martani ga Bello Matawalle inda ta tabbatar da cewa babu abin da zai saka ta zaman tattaunawa da 'yan bindiga saboda ba mafita ba ne.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun kai hari kan jami'an 'yan sanda da ke aikin sintiri a jihar Abia. Miyagun sun hallaka Sufeton 'yan sanda da wasu mutum uku.
Yan bindiga
Samu kari