Yan bindiga
Ƴan bindiga sun kashe matasa uku a Jos ta Kudu bayan bikin Good Friday, yayin da shugabannin al'umma ke kukan rashin tsaro da mamayar dazuzzuka a jihar Filato.
'Yan bindiga dauke da makamai sun kai wani harin ta'adanci a jihar Sokoto. 'Yan bindigan sun kashe bayin Allah tare da yin awon gaba da mutane masu yawa.
Yan bindiga ne sun kai hari kan ayarin shugaban ma’aikatan gwamnan Zamfara, Mouktar Lugga, a hanyar Funtua zuwa Gusau da yammacin jiya Alhamis a jihar.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya kai ziyarar jaje kan harin da 'yan bindiga suka kai a jihar Plateau. Shugaba Tinubu ya ba jami'an tsaro umarni kan harin.
Wasu ‘yan bindiga sun kashe Sarkin gargajiya na Ishinkwo, Eze Josephat Ikegwu, a jihar Ebonyi bayan sun kai hari gidansa da dare, lamarin ya girgiza al’umma.
A labarin nan, za a ji cewa jami'an tsaron farin kaya, DSS sun samu nasarar damke budurwa mai shekaru 25 da alburusai a hanyarta na kai wa ƴan bindiga a Katsina.
'Yan bindiga dauke da makamai sun kai harin ta'addanci a jihar Zamfara. 'Yan bindigan sun kashe mutane tare da yin awon gaba da wasu da dama zuwa daji.
Tantiran 'yan bindiga dauke da makami sun kai hari a wani kauyen jihar Kaduna. 'Yan bindigan sun kashe mutanen da suka je wurin taron bikin aure.
Gwamnatin jihar Filato ta saka dokar hana fita ta sa'o'i 48 a garin Jos biyo bayan harin 'yan bindiga da ya lakume rayukan mutane a yankin Agwan Rukuba.
Yan bindiga
Samu kari