Yan bindiga
'Yan bindiga sun ƴi ta'asa a wani kauyen da ke karamar hukumar Kachia ta jihar Kaduna. Miyagun sun hallaka wani dan banga tare da sace wasu manoma.
Miyagun 'yan bindiga sun kai harin ta'addanci a jihar Nasarawa. 'Yan bindigan sun hallaka mutum daya tare da sace wasu mutum biyu a yayin harin da suka kai.
Rundunar yan sanda ta bayyana yadda yan bindiga suka harbe dan sarki a jihar Legas da tsakar rana. An gano cewa yana tafiya a motarsa aka tsayar da shi.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun hallaka yaron babban basarake a jihar Legas. 'Yan bindigan sun hallaka yaron basaraken ne mai sarautar Ojomu na Ajiran a Legas.
Wasu ‘yan ta'adda da ba a san ko su wanene ba ne sun kai wa kwamishinan muhalli na jihar Oyo, Honarabul Mogbanjubola Olawale Jagaban hari a ranar Litinin.
Wani rahoto ya nuna yadda 'yan bindigar Najeriya suka fara amfani da manhajar TikTok suna tallata ayyuk ansu. Mun tattaro kasashen da aka haramta manhajar.
Dakarun sojohin Najeriya sun samu nasara kan miyagun 'yan ta'addan da ke aikata ta'addanci a jihar Kaduna. Sojojin sun kwato makamai masu tarin yawa.
Kungiyar likitoci ta kasa NARD ta tafi yajin aiki saboda sace wata likita, Dr Ganiyat Papoola da yan bindiga suka yi a jihar Kaduna sama da wata bakawai da suka wuce
Tsohon ministan sadarwa, Farfesa Ali Isa Ibrahim Pantami, ya yi magana kan hanyar kawo karshen 'yan bindiga da sauran matsalar rashin tsaron da ake fama da ita.
Yan bindiga
Samu kari