Yan bindiga
Dakarun sojojin Najeriya sun samu gagarumar nasara bayan sun gwabza fada da 'yan bindiga a jihar Sokoto. Sojojin sun hallaka 'yan bindiga tare da kwato makamai.
Yankin Yarbawa sun goyi bayan kafa ‘yan sandan jihohi da hukuncin kisa ga masu garkuwa, domin magance hare-haren yan bindiga da rikice-rikicen tsaro a Najeriya.
Tsohon mai tsawatarwa na majalisar dattawa, Sanata Ali Ndume, a yabawa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu kan matakan da ya dauka saboda rashin tsaro.
Sabon kwamandan Operation Fansan Yamma, Manjo Janar Warrah Idris ya gana da gwamna Dauda Lawal a Zamfara. Ya ce za su kawo karshen 'yan bindiga a Zamfara.
Rundunar 'yan sanda a birnin tarayya Abuja ta kama wani mutum da ake zargi da cewa zai saye harsashi ya mika wa 'yan ta'adda a jihar Zamfara daga Abuja.
Sheikh Ahmad Gumi ya kare matsayinsa kan tattaunawa da ’yan bindiga, yana mai cewa babu wata dokar addini ko ka’ida ta duniya da ta haramta yin sulhu da miyagun.
Sheikh Ahmad Gumi ya jaddada cewa sace dalibai ba ya kai kashe sojoji muni, yana mai cewa dole a shiga tattaunawa da ’yan bindiga domin samun zaman lafiya.
Wasu 'yan bindiga dauke da makamai sun sake kai hari a jihar Kano. 'Yan bindigan sun yi awon gaba da wani dattijo tare da raunata dansa a harin da suka kai.
Daliban da aka ceto daga hannun 'yan bindiga a jihar Neja sun bayyana halin da suka shiga. Sun bayyana cewa 'yan bindigan sun rika yi musu barazana.
Yan bindiga
Samu kari