Yan bindiga
Dan ta'adda, Bello Turji ya tilasta mazauna Bargaja a jihar Sokoto tserewa bayan barazanar kisa da hare-hare masu tsanani da suka dade suna faruwa.
Tsohon hafsan sojojin kasa, Tukur Yusuf Buratai, ya bayyana cewa an san mutanen da ke daukar nauyin ta'addanci a Najeriya, kuma suna rayuwa a cikin al'umma.
Sojojin Najeriya sun sanar da kashe 'yan Boko Haram kusan 100 domin adadinsu ya kai 80 tare da kwato manyan makamai a wata gwabzawa da suka yi a Borno.
Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu ya sha alwashin murkushe 'yan ta'addan Boko Haram bayan kai hare hare wurare uku a birnin Maiduguri da dare.
Rundunar 'yan sandan jihar Borno ta ce harin kunar bakin waken da aka kai Maiduguri ya yi sanadiyyar mutuwar mutum 23 da jikkata sama da mutum 108.
Mazauna Kungaboku da Paze a Abuja sun tsere daga gidajensu bayan samun wasiƙar barazana daga 'yan bindiga. Jami'an tsaro sun ba da tabbacin kare yankin.
Hukumar kula da filayen jiragen saman Najeriya (FAAN) ta sanar da kama wasu 'yan bindiga a filin jirgin saman Akure a jihar Delta. Wasu daga cikinsu sun so guduwa.
Rahotanni daga jihar Katsina sun tabbatar da cewa mutanen kauyuka ala'la 10 sun rasa sallar Juma'a sakamakon azababben fadan da yan bindiga suka yi.
Malamin addini Sheikh Ahmad Mahmud Gumi ya ce gwamnatin Najeriya ta san sunayen ‘yan ta’adda da wuraren da suke boye, yana jaddada tattaunawa da kungiyoyin.
Yan bindiga
Samu kari