Yan bindiga
'Yan Najeriya sun yi Allah wadai da kisan da aka yi wa masu sallar tarawihi a masallaci jihar Kebbi. Bashir Ahmad ya yi Allah wadai da hari a masallacin.
Babban jigo a jam'iyyar ADC mai adawa a Najeriya, John Odigie-Oyegun, ya yi karin haske kan harin da aka kai wa Peter Obi. Ya bayyana cewa an raunata mutane.
Rundunar yan sanda reshen jihar Ondo ta tabbatar da kai hari wata coci da tsakar dare, wayewar garin Laraba, mahara sun yi awon gaba da mutane shida.
An harbi motar Imam Shuaib har sau 8 a Utah, da ke kasar Amurka. FBI na bincike yayin da CAIR ta saka $5,000 ga wanda ya taimaka aka kamo maharin.
’Yan bindiga sun kai hari ƙauyen Dutsin Dan Ajiya a Anka, Zamfara, inda suka kashe kusan mutum 50 tare da ƙona mafi yawan gidaje da rumbunan hatsi.
Babbar Kotun Tarayya a birnin Abuja ta amince da bukatar gwamnatin tarayya kan gurfanar da mutanen da ake zargi da alaka da ta’addanci wanda ba su halarci kotu ba.
Peter Obi da jiga-jigan ADC sun tsallake yunƙurin kisan gilla a Benin, Jihar Edo yau 24 ga Fabrairu, 2026. Mahara sun buɗe wuta a gidan Odigie-Oyegun.
Tsohon ɗan takarar shugaban ƙasa a 2023, Peter Obi, da John Odigie-Oyegun tare da shugabannin ADC sun tsira daga harin ‘yan bindiga a Benin, Edo.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yi taron buda baki da gwamnonin Najeriya. Shugaba Tinubu ya dauko batun shirinsa na kawo karshen rashin tsaro.
Yan bindiga
Samu kari