Kashim Shettima
Mataimakin shugaban kasan Najeriya, Kashim Shettima, ya mika sakon ta'aziyyarsa kan harin ta'addancin da 'yan Boko Haram suka kai a Borno, inda suka kashe mutane.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin tarayya ta kara jaddada kudirnta na tabbatar da kawar da matsalar Boko Haram da ta addabi jama'a a Najeriya.
Shugaban kungiyar matasan APC, Arewa maso Gabas, Kabiru Garba Kobi ya ce sun 'yanta fursunoni 59, sun dauki nauyin karatun marayu 59, don taya Shettima murna.
A labarin nan, za a ji cewa 'dan majalisar tarayya mai wakiltar Kiru/Bebeji a Kano, Hon. Abdulmumin Jibrin Kofa, Abdulmumin Jibrin ya magantu kan sauya Kashim.
Yayin da Kashim Shettima ke murnar ranar zagayowar haihuwarsa, shugaba Bola Tinubu ya taya mataimakinsa murnar cikar sa shekaru 59 a duniya yana mai yaba masa.
Tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufa'i ya ce sun kawo tikitin Muslim Muslim ne domin dabarar siyasa ba addini ba. Ya ce ba a kawo Muslim Muslim don bata Kirista ba.
Kungiyar APC Youth Perliament, reshen Arewa maso Gabas karkashin Kabiru Kobi ta ce kiyayya ce kawai ke damun Babachir Lawal da ya fito yake sukar Kashim Shettima.
Mataimakin shugaban kasa, Sanata Kashim Shettima ya wakilci shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu a daurin auren ɗan Namadi Sambo da aka yi a jihar Kano.
Wani babban jigon APC, Farfesa Haruna Yerima, ya bayyana cewa Bola Ahmed Tinubu zai yi nasarar 2027 idan ya cigaba da tafiya da Kashim Shettima..
Kashim Shettima
Samu kari