Kashim Shettima
Mataimakin shugaban kasa, Sanata Kashim Shettima ya kaddamar da shirin ba matasan Najeriya miliyan 10 horo kan hada-hadar kudi da habaka tattali.
Shugaban APC na kasa, Farfesa Nentwe ya musanta rade-radin cewa shugaban kasa, Bola Tinubu na duba yiwuwar sauya dan takarar mataimki a zaben 2027 mai zuwa.
Mataimakin shugaban kasar Najeriya, Kashim Shettima, ya je kaddamar da wank muhimmim aiki a jihar Kaduna. Ya ya yabawa Gwamna Uba Sani kan salon jagorancinsa.
Mataimakin Shugaban Kasa, Kashim Shettima, ya bayyana sauya sheƙar Gwamna Agbu Kefas zuwa APC a matsayin abin alfahari da ya taba zuciyarsa matuƙa.
Kashim Shettima ya buɗe rukunin gidaje 133 a Tudun Biri, Jihar Kaduna, a matsayin cika alkawarin Shugaba Tinubu ga al'ummar da harin sojoji ya shafa a bisa kuskure.
An dakile shirin juyin mulki da nufin kashe Tinubu, Shettima, Akpabio da Tajudeen; za a gurfanar da sojoji 16 da suka yi yunkurin juyin mulki a kwanan nan.
Gwaman Abdullahi Sule na jihar Nasarawa ya bayyana cewa babu wanda zai iya doke tikitin Bola Tinubu da Kashim Shettima a zaben 2027. Ya fadi haka a taron APC a Jos.
Kwamitin shirya taron sauya shekar gwamnan jihar Filato, Caleb Mutfwang ya tabbatar da cewa Sanata Kashim Shettima zai halarci bikin yau Talata a Jos.
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyyar APC ba ta ji dadin kalaman Ministar al'adu da yawon bude ido a kan batun takarar Shugaba da Mataimakinsa a 2027.
Kashim Shettima
Samu kari