
Jihar Enugu







An samu asarar rayuka sakamakon fashewar tankar man fetur a jihar Enugu. Gwamnan jihar Enugu ya yi alhini kan hatsarin inda ya yi alkawarin daukar mataki.

Tsohon dogari, Manjo Seun Fadipe ya bayyana yadda Laftanar-janal Oladipo Diya da abokan tafiyarsa suka shirya sace Abacha don tilasta shi yin murabus daga mulki.

Rahotanni sun tabbatar da cewa an tsare wani da ake zargin dan damfara ne bayan ya bindige jami'in hukumar EFCC a jihar Anambra yayin wani samame.

Kungiyar kabilar Ibo ta Ohanaeze Ndigbo ta bayyana cewa babu wani dalili da zai sa a rika kace-nace a kan sake zabar Bola Ahmed Tinubu ya koma kujerarsa.

Rundunar 'yan sandan Najeriya ta bayyana cewa babu batun kutse a cikin asusun gwamnatin jihar Enugu har ta kai ga sace wasu biliyoyin Naira a baya-bayan nan.

Shugaba Bola Tinubu ya bayyana irin shirin da ya yi wa Najeriya inda ya ce yana da gogewa da sanin yadda za a gudanar da mulki don gina Najeriya.

Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu zai tafi ziyarar kwana ɗaya a jihar Enugu gobe Asabar, zai kaddamar da wasu muhimman ayyuka da Gwamna Mbah ya gama.

Wasu matasa a jihar Enugu sun zargi jami'an gwamnati da amfani da karfin gwamnati wajen nada sarki. Matasan sun tura takarda ga gwamnan kan lamarin.

Wani barawon kayan wutar lantarki ya hadu da mugun tsautsayi inda wuta ta babbaka shi ya mutu har lahira yayin satar kayan wuta a jihar Enugu. Wuta ta kona shi sosai
Jihar Enugu
Samu kari