
Jihar Enugu







Shugaba Bola Tinubu ya bayyana irin shirin da ya yi wa Najeriya inda ya ce yana da gogewa da sanin yadda za a gudanar da mulki don gina Najeriya.

Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu zai tafi ziyarar kwana ɗaya a jihar Enugu gobe Asabar, zai kaddamar da wasu muhimman ayyuka da Gwamna Mbah ya gama.

Wasu matasa a jihar Enugu sun zargi jami'an gwamnati da amfani da karfin gwamnati wajen nada sarki. Matasan sun tura takarda ga gwamnan kan lamarin.

Wani barawon kayan wutar lantarki ya hadu da mugun tsautsayi inda wuta ta babbaka shi ya mutu har lahira yayin satar kayan wuta a jihar Enugu. Wuta ta kona shi sosai

Rundunar sojin Najeriya ta kai farmaki kan wasu 'yan ta'addar IPOB a wajen da suke tsafi, an kashe da dama. Sojojin sun kashe wasu masu garkuwa da mutane a Enugu.

Shugaban APC, Abdullahi Umar Ganduje ya ce gwamntin Tinubu ta shirya taimakon 'yan kasa. Ya ce akwai shiri na musamman a kan wutar lantarki don bunkasa cinikayya.

Farashin shinkafar gida ya ragu da kashi 10 a Enugu; wanda ya sanya mutane farin ciki gabanin Kirsimeti, yayin da dillalai ke ba da shawarar saye kafin ta kara kudi.

Shugaban Isi-Uzo ya gabatar da kasafin Naira biliyan 5.5 don 2025. Ayyuka sun haɗa da tituna, lafiya, aikin gona, ICT da shirin Gwamna Mbah na Smart Green Schools.

Ciyaman na ƙaramar hukumar Igbo Ekititi. Eric Odo ya bayyana cewa gwamnatinsa za ta fara bai wa matan da suka rasa mazajensu alawus a kowane wata.
Jihar Enugu
Samu kari