Jihar Enugu
Gwamna Peter Mbah na jihar Enugu ya gana da mai girma shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu a Aso Rock mako daya bayan ya fice daga PDP zuwa jam'iyyar APC.
Kamfanin MainPower (MEDL) ya sanar da daukewar wutar lantarki na tsawon kwana 10 a Enugu daga 22 zuwa 31 Oktoba 2025, domin aikin gyara da inganta wuta.
Malamin addinin Kirista, Fasto Elijah Ayodele ya gargadi gwamnoni bakwai na Najeriya cewa samun wa’adin biyu a 2027 zai zama musu wahala saboda wasu dalilai.
Wannan rahoton ya mayar da hankali kan jihohi 24 na Najeriya da yanzu suke karkashin jam'iyyar APC bayan gwamnan Enugu, Peter Mbah ya sauya sheka daga PDP.
Jam'iyyar PDP mai adawa a Najeriya na ci gaba da samun koma bayan ficewa wasu gwamnoninta zuwa jam'iyyar APC. A yanzu ragowar gwamnoninta ba su kai 10 ba.
Bayan sauya sheka zuwa APC, Gwamna Peter Mbah ya ce ya kamata a warware matsalar Nnamdi Kanu ta sigar siyasa. Ya ce ya tattauna da Shugaba Tinubu kan hakan.
Gwamna Peter Mbah na Enugu ya fice daga PDP zuwa APC tare da kwamishinoni da tsohon gwamna Ugwuanyi, yana mai cewa PDP ta kasa sauraron muradun mutane.
Gwamnan Enugu, Peter Mbah ya sanar da komawa jam'iyyar APC daga PDP. Ya bayyana cewa ya sauya sheka ne domin kawo wa jiharsa cigaba daga tarayya.
Gwamna Peter Mbah da dukkan majalisar zartarwarsa za su sauya sheka zuwa APC. An ce wannan zai zama sabon sauyin siyasa a Enugu da yankin Kudu maso Gabas.
Jihar Enugu
Samu kari