Aiki a Najeriya
A labarin nan, za a ji cewa Ministan Kimiyya da Fasaha, Uche Nnaji ya tabbatar da cewa bai kammala karatun digiri daga jami'ar Nsukka ba kamar yadda ya yi ikirari.
A labarin nan, za a ji yadda iyalan wani dan kwangila da ya rasu su ka bibiyi hakkinsu daga gwamnatin Abba Kabir Yusuf, wanda su ke bin gwamnatin Ganduje.
Gwamnatin jihar Sokoto ta bude shafin fara daukar sababbin ma’aikata 3,000 a dukkan kananan hukumomi 23 daga 22 ga Satumba 2025 zuwa 6 ga Oktoba, 2025.
A labarin nan, za a ji yadda gwamnatin jihar Kaduna ta dauki alkawarin kammala dukkanin tsofaffin ayyuka a jihar kafin karshen mulkin Uba Sani a 2027.
Gwamnatin jihar Akwa Ibom ta ayyana dokar ta-baci a fannin lafiya, za a dauki ma’aikatan lafiya 2,000, a gyara asibitoci da karin kasafin kudi na ₦695bn.
Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf ya ce wahalhalu da kalubalen da su ka biyo bayan zaben 2023 sun kara masa jajircewa wajen cika alkawarin da ya dauka.
Gwamnatin jihar Sokoto ta kafa kwamitin daukar ma'aikata domin rage 'yan zaman banza da ke ba 'yan ta'adda bayanai. Kwamatin da gwamnati ta kafa za su fara aiki.
Gwamnatin Najeriya ta fara shirin sauya tsarin aikin gwamnati kafin karshen shekarar 2025. Tsarin 1Gov zai taimaka wajen rage bata lokaci da rashawa a Najeriya.
Gwamnatin Abia ta sallami ma'aikata shida daga aiki bayan bincike ya gano yadda suka yi magudi a tsarin biyan albashi, suka rika karbar kudi fiye da hakkinsu a wata.
Aiki a Najeriya
Samu kari