Zaben Shugaban kasan Najeriya
Ministan Harkokin Abuja, Nyesom Wike ya ce ba zai boye komai ba, zai fada wa Goodluck Jonathan abin da ke ransa idan ya nemi shawararsa kan batun takara a 2027.
A labarin nan, za a ji cewa an fara aika sakonni Ga tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan domin kada ya biye wa masu rokon shi ya tsaya takarar shugaban ƙasa.
Jagoran jam'iyyar NNPP, Olufemi Ajadi Oguntoyinbo ya yi gargadi kan neman dawo da zaben 2027 zuwa 2026. Ya ce lamarin zai kawo matsaloli da dama a Najeriya.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon Mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya taya tsohon gwamnan Kano, Rabi'u Musa Kwankwaso murnar cika shekaru 69.
Tsohon gwamnan Osun, Rauf Aregbesola, ya zargi APC da rashin kwarin gwiwa da danniya ga ‘yan adawa, yana mai cewa ADC za ta karbi mulki daga Tinubu a 2027.
Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike, ya musanta rahotannin da ke cewa yana shirin neman kujerar shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu a zaben 2027.
Shugaban hukumar zabe mai zaman kanta, Farfesa Joash Amupitan ya ce zai yi sahihin zabe a 2027 ta inda duk wanda ya fadi zai taya wanda ya lashe murna.
Peter Obi ya tabbatar da cewa zai sake tsayawa takarar shugaban kasa a 2027, yana mai cewa zai canza Najeriya cikin shekaru hudu idan aka zabe shi.
Fayose ya ce Obi ne kadai mai tasiri a ƴan adawa, kuma ADC ba za ta kai labari a 2027 ba, yayin da ya fadi dalilin ƙin karbar tayin mukami da Tinubu ya yi masa.
Zaben Shugaban kasan Najeriya
Samu kari