Zaben Shugaban kasan Najeriya
Shugaban jam'iyyar ZLP, Dan Nwanyanwu, ya ja kunnen tsohon shugaban kasa Goodluck Jonathan kan fitowa takara a zaben shekarar 2027. Ya tuna masa baya.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin tarayya ta barranta kanta daga dukkanin wani yunkuri na fara kamfen gabanin zaben 2027, ta ce motocin da ake gani na masoya ne.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon dan takarar shuganan kasa aam'iyyar PDP, Atiku Abubakar ya fadi shirin da ya yi a kan jam'iyya mai mulki a yanzu, APC.
A labarin nan, za a ji yadda Shugaban kasa, Bola Ahmd Tinubu ya koda tsohon shugaba Goodluck Ebele Jonathan yayin da ya ke bikin cika shekaru 68 da haihuwa.
Baba Adinni na Legas, Alhaji Sikiru Alabi-Macfoy, ya yi kira da babbar murya ga limamai kan tazarcen shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu a zaben 2027.
Umar Sani ya bayyana cewa Nyesom Wike ya bukaci PDP ta janye takarar shugaban kasa a 2027, ko kuma ta fuskanci rikici mai tsanani cikin jam’iyyar gabanin zaben.
Rotimi Amaechi ya ce Tinubu dan siyasa ne da za a iya kayar da shi a 2027, inda ya bukaci jam’iyyun adawa da ‘yan Najeriya su tashi tsaye domin kare dimokuraɗiyya.
Tsohon dan takarar shugaban kasa, Farfesa Peter Umeadi ya fice daga jam'iyyar APGA kuma ya jingine siyaaa gaba daya, ya gode wa wadanda suka ba shi dama.
Ministan Harkokin Abuja, Nyesom Wike ya ce ba zai boye komai ba, zai fada wa Goodluck Jonathan abin da ke ransa idan ya nemi shawararsa kan batun takara a 2027.
Zaben Shugaban kasan Najeriya
Samu kari