Zaben Shugaban kasan Najeriya
Jam’iyyar ADC ta musanta tsaida ɗan takarar shugaban ƙasa na 2027; Bolaji Abdullahi ya soki gwamnati kan tsananin haraji da rashin tsaro a fadin Najeriya.
Shugabannin PDP ƙarƙashin Tanimu Turaki sun gana da Goodluck Jonathan a Abuja domin sasanta rikicin jam'iyyar kafin zaɓukan Osun da Ekiti na shekarar 2026 yau.
Gwamnan Oyo, Seyi Makinde, ya ce yana da cikakkiyar cancantar jagorantar Najeriya, tare da cewa ba zai goyi bayan Tinubu a 2027 ba. Ya yi gargadi kan rugujewar PDP.
Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima, ya ja kunnen 'yan adawa kan fafatawa da Mai girma Bola Tinubu a zaben 2027. Ya fadi kuskuren da za su yi.
Babafemi Ojudu ya karyata ikirarin wani sabon littafi cewa marigayi Shugaba Buhari ya hana Yemi Osinbajo tsayawa takarar shugaban kasa a zaben 2023.
A labarin nan, za a ji Ministan ayyuka, David Umahi ya shaidawa mazauna shiyyarsa muhimmanci ayyukan Bola Tinubu wajen cigaban yankin, yana neman kuri'a a 2027.
Gwamnan jihar Rivers, Siminalayi Fubara, ya nuna goyon bayansa ga tazarcen shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu a zaben shekarar 2027. Ya ce zai mara masa baya.
Tsohon shugaban majalisar dattawa, Sanata Ahmed Lawan, ya yi hasashe kan kuri'un da Mai girma Bola Tinubu zai samu a Arewacin Najeriya a zaben shekarar 2027.
Shugaban Bola Ahmed Tinubu zai zama shugaban Najeriya farar hula na farko da ya yi wa'adin mulki biyu idan ya ci zaben 2027 kuma ya kammala wa'adinsa a2031.
Zaben Shugaban kasan Najeriya
Samu kari