Zaben Shugaban kasan Najeriya
Ministan Abuja Nyesom Wike ya bayyana aniyarsa ta marawa Shugaba Tinubu baya a zaben 2027, lamarin da ya janyo rarrabuwar kawuna a jam'iyyar PDP.
Tsohon Shugaban Majalisar Dattawa, Bukola Saraki, ya janye daga takarar shugaban ƙasa a 2027 domin goyon bayan mika mulki zuwa kudancin Najeriya.
A labarin nan, za a ji cewa Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya sake samun amincewa wasu daga cikin yan jam'iyyar, musamman daga Arewacin Najeriya.
A labarin nan, za a ji cewa Laolu Akande, hadimin tsohon Shugaban kasa ya bayar da shawara ga ADC game da tsayar da takara a babban zaben 2027 mai zuwa.
A labarin nan, za a ji cewa hukumar zaɓe ta INEC ta bayar da tabbacin gudanar da zaɓe mafi inganci a tarihin Najeriya duk da ƙalubalen da ta ce za a samu.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon Shugaban hukumar zabe ta kasa INEC, Farfesa Attahiru Jega ya bayyana babbar matsalar da ke kawo cikas ga zaben Najeriya.
Matasan Kogi sun tara ₦100m don saya wa Tinubu fom ɗin takarar 2027. Gwamna Ododo ya miƙa kuɗin ga APC a Abuja a matsayin goyon baya ga shugaban kasar.
A labarin nan, za a ji cewa sabuwar dokar zabe ta kasa ta kara yawan kudin da za a yi amfani da su wajen kamfen a zabukan da za su gudana a kasar nan.
Gwamna Agbu Kefas ya tabbatar wa Shugaba Tinubu cewa zai samu nasara 100 bisa 100 a Taraba a zaben 2027. Ya bayyana dabarar da zai yi amfani da ita.
Zaben Shugaban kasan Najeriya
Samu kari